Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron na ziyara a kasar Nijar
by hutudole
Shugaba Issoufou Mahamadou ya tarbi takwaransa Emmanuel Macron na kasar Faransa a fadarsa, a ci gaba da ziyarar aiki ta kwanaki biyu da Shugaba Macron ke yi a Nijar.
Dw-hausa.
Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa: