fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Ta Yi Bikin Sunan ‘Yaƴan Magen Da Aka Haifa Mata A Kano

Ta Yi Bikin Sunan ‘Yaƴan Magen Da Aka Haifa Mata A Kano

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Yadda aka gudanar da sunan ƴaƴan magen wata Matashiya a unguwar Sheka ta Kudu dake ƙaramar hukumar Kumbotso a Kano.

Matashiyar mai suna Halima Adam mai laƙabin ƴar Madara, ta ce, har kwana biyu ta yi a gadon Asibiti, lokacin da aka sace ma ta uwar magunanta.

MAJIYA: Dala FM, Kano

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kalli Kwalliyar Juma'at ta Fati Washa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *