fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: ABU Zaria

Da Duminsa: ‘Yan Bindiga sun shiga Jami’ar ABU Zaria sun sace Malami

Da Duminsa: ‘Yan Bindiga sun shiga Jami’ar ABU Zaria sun sace Malami

Siyasa
Rahotanni dake fitowa daga jami'ar ABU, Zaria na cewa wasu 'yan Bindiga sun shiga rukunin gidaje na malaman jami'ar sun sace wani malami me suna Dr. Bako.   'Yan Bindigar sun sace Matar malamin da kuma diyarsa.   Lamarin ya farune a daren da ya gabata a Sardauna Crescent da misalin karfe 12: 50 am a Babban ginin Makarantar dake Samaru.   Sahara Reporters ta ruwaito cewa, kakakin makarantar, Malan Auwalu Umar ya tabbatar da faruwar lamarin. The incident took place on Monday around 12:50am at Sardauna Crescent, Area BZ, ABU Main Campus, Samaria, Zaria. The institution’s spokesperson, Malam Auwalu Umar, confirmed the incident in a statement. The incident comes barely a week after three persons were kidnapped at the Nuhu Bamalli Polytechnic also in...
Da Duminsa: An saki daliban jami’ar ABU 9 da aka sace

Da Duminsa: An saki daliban jami’ar ABU 9 da aka sace

Tsaro
An sako Daliban jami’ar Ahmadu Bello daga hannun masu garkuwa da mutane. Babban jami'in tsaro na makarantar, Ashiru Zango ne ya tabbatar wa PREMIUM TIMES labarin a safiyar Lahadi. "Ee, an sake su amma ina jiran samun cikakken bayani daga HOD dinsu wanda ke kula da tattaunawar," in ji shi. Mista Zango bai bayyana ko an biya wani kudin fansa ba don a sako su. Duk da haka, wata jarida, News Express, ta ruwaito cewa an saki daliban ne a daren Asabar bayan an biya Naira miliyan daya a matsayin kudin fansa ga kowane daya daga cikinsu. An sace daliban ne yayin da suke tafiya zuwa Legas domin wani shirin karatu. Wadanda suka sace su sun nemi a ba su Naira miliyan 270 a matsayin kudin fansa, kamar yadda jaridun Daily Trust suka ruwaito. A cewar rahoton, Dickson...
‘Yan Bindiga sun kashe Malamin Jami’ar ABU Zaria

‘Yan Bindiga sun kashe Malamin Jami’ar ABU Zaria

Tsaro
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un   A jiya, Larabane 'yan bindiga a tsakanin hanyar Zamfara zuwa Katsina suka kashe Dr. Muhammad Bello Hassan na jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria.   'Yan Bindigar sun kashe malaminne a a hanyarshi ta dawowa daga Zamfara a wani aiki da yaje yi. Kamin rasuwarsa yana koyarwane a tsangayar Tattalin arzikin Noma dake jami'ar.   An yi jana'izar sa kamar yanda addinin Musulunci ya tanada.   Muna fatan Allah ya jikanshi da rahama.