
Hotuna: Matashi daga Najeriya ya nufi Saudiyya a Kan Keke
Wani matashi daga birnin Jos na jihar Filato ya nufi kasa me Tsarki,Saudi Arabia akan Keke.
A baya dai an samu wadanda suka je Saudiyyar akan keke daga kasashe daban-daban kai harma da wanda suka je a kafa.
Muna fatan Allah ya kiyaye hanya ya kuma kaishi lafiya.