fbpx
Friday, June 9
Shadow

Tag: Alkalai

Majalisar Dattawa ta tabbatar da sabbin alkalan Kotun Koli guda takwas

Majalisar Dattawa ta tabbatar da sabbin alkalan Kotun Koli guda takwas

Siyasa
Majalisar dattijai a ranar Talata ta amince tare da tabbatar da nade-naden alkalan Kotun Koli guda takwas. Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya) ya tura wasikar da shugaban majalisar dattijan, Ahmad Lawan ya karanta, inda ya nemi majalisar ta amince da nadin alkalan takwas. Buhari ya ce nade-naden sun dogara ne da shawarwarin da Majalisar Kula da Harkokin Shari'a ta Kasa ta bayar. Buhari ya kuma ce matakin nasa ya kasance "bisa ga sashi na 231 (2) na Kundin Tsarin Mulki na 1999 kamar yadda aka yi wa kwaskwarima kuma bisa shawarar Majalisar Kula da Harkokin Shari'a ta Kasa gwargwadon matsayinsu da kuma matsayinsu a Kotun daukaka kara." Wadanda aka zaba sun hada da, Lawal Garba, (Arewa maso yamma), Helen Ogunwumiju (Kudu maso Yamma), Abdu Aboki ...
Wasika zuwa ga Malaman mu, Dr Isa Ali Pantami, Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, Shaykh Muhammad Bin Uthman, SHEIKH ABUBAKAR GIRO ARGUNGU, Da dai sauran su. MATSALOLIN KOTUNAN SHARIA KO KOTUAN MASU RAWANI>>Daga IG Wala

Wasika zuwa ga Malaman mu, Dr Isa Ali Pantami, Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, Shaykh Muhammad Bin Uthman, SHEIKH ABUBAKAR GIRO ARGUNGU, Da dai sauran su. MATSALOLIN KOTUNAN SHARIA KO KOTUAN MASU RAWANI>>Daga IG Wala

Uncategorized
Dafatan zamu ci jarrabawan nan na COVID-19. Allah Ya taimake ku kamar yadda kuke taimakawa Musulunci da al'umma baki daya. Makasudin wannan yar takaitacciyar wasika shine neman in jawo hankalin mu akan abubuwan da ke faruwa a kasan Musulmai wanda yake yana da muhimmanci ga rayuwan mu.   Maganan ita ce irin yadda "AKASARIN" Alkalan Kotuna da ake ce dasu Sharia Courts ke cin karensu ba babbaka. Kaman yadda wasunku suka sani, ni dan gwagwarmayan neman Allah Ya tabbatar da adalci da kyakkyawan shugabanci a Nigeria ne, kuma Allah Ya bani dama na zuwa gidan yari a Suleja da Argungun inda nayi zaman Shekara guda. Don hakan ya sa nasa ido akan abubuwa dayawa. Wannan matsala ta Alkalan Sharia ya zama tamkar kace ba sharia bace ko ba kotu ne da ke da nasaba da Musulunci ko Karantaswan Man...