fbpx
Saturday, March 25
Shadow

Tag: Aminu Waziri Tambuwal

APC ta kusa Rushewa>>Gwamna Tambuwal

APC ta kusa Rushewa>>Gwamna Tambuwal

Siyasa
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana jam'iyyar APC ta kusa rushewa.   Ya bayyana hakane ranar Asabar wajan kaddamar da yakin neman zaben kananan hukumomin PDP a jihar.   APC dai ta kauracewa zaben saboda zargin rashin adalci amma Gwamna Tambuwal ya bayyana cewa APC ta fita daga zabenne saboda matsalolin da suka baibayeta a tarayya da kasa, yace batawa 'yan Najeriya komai ba tun zuwanta mulki a shekarar 2015. “The party is enmeshed in problems and it will soon collapse,” he said. The ceremony took place in Gwadabawa, one of the local government areas experiencing banditry in the state. However, the governor called on the people to cooperate with security agencies in their bid to restore peace. “We have been supporting them in our own w...
Jam’iyyar PDP ta Yabawa Gwamna Tambuwal a yayin bikin cikarsa Shekaru 55

Jam’iyyar PDP ta Yabawa Gwamna Tambuwal a yayin bikin cikarsa Shekaru 55

Siyasa
Babbar Jam'iyyar Adawa ta PDP ta aike da sakon yabawa tare da jinjinawa ga Zababban gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal bisa murnar cikarsa shekaru 55 da haihuwa. Jam'iyyar ta aike da sakon ne ta hannun sakataran yada labarai na jam'iyyar na kasa Kola Ologbondiyan a Abuja, inda ta bayyana gwamna A matsayin fitacce kuma Dan kishin kasa wanda ya iya gudanar da tafiyar da Mulki.  
Samar da tsaro ba abune me yuwa da za’a ce ya gagari gwamnati ba>>Aminu Waziri Tambuwal

Samar da tsaro ba abune me yuwa da za’a ce ya gagari gwamnati ba>>Aminu Waziri Tambuwal

Tsaro
Gwamna jihar Sokoto ya caccaki gwamnatin tarayya akan matsalar tsaro.   Yayi wannan caccaka tasa ne a wajan wani taro da aka hada ta kafar sadarwar Zamani inda yace abune me sauki samar da shugabanci da kuma tsaro a kasarnan.   Yace abu na farko dai akwai karancin 'yansanda da sauran jami'an tsaro wanda kuma akwai 'yan Najeriya masu karfi a jika da a shirye suke su nada gudummawa ta fannin.   Ya kuma bayyana cewa, misali a jiharsa ta Sokoto ana samun hadin kai tsakanin shuwagabannin tsaro ba kamar yanda yake faruwa a gwamnatin tarayya ba. “It is not rocket science; it can be done. We need to recruit more hands and there are many patriotic Nigerians, eminently qualified, able-bodied people that are ready and willing to serve this country in our securi...
Idan Buhari ya ki sauke ku to ku yi Murabus cikin mutunci>>Gwamna Tambuwal ya gayawa shuwagabannin tsaro

Idan Buhari ya ki sauke ku to ku yi Murabus cikin mutunci>>Gwamna Tambuwal ya gayawa shuwagabannin tsaro

Siyasa
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya baiwa Shuwagabannin tsaro shawarar cewa kamata yayi su yi Murabus cikin Mutunci idan shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ki saukesu.   Ya bayyana cewa kuma gwamnatin tarayya ta gaza, kuma ya kamata ta amince da hakan, saboda tsaron rayuwa da kuma dukiyoyin jama'a, ba abune me wahala ba. The Governor of Sokoto State, Aminu Tambuwal, has asked the military chiefs to act honourably by resigning their appointment amid the worsening insecurity if the President, Major General Muhammadu Buhari (retd.), refuses to sack them. He stated further that the Buhari-led Federal Government should admit failure in the area of security, noting that governing the country and protecting lives and property is not rocket science.
Sake fasalin kasa baya tasiri idan ba’ayi aiki da yan majalisar kasa>>Gwamna Tambuwal

Sake fasalin kasa baya tasiri idan ba’ayi aiki da yan majalisar kasa>>Gwamna Tambuwal

Siyasa
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP, Aminu Tambuwal a ranar Litinin ya ce kokarin da ake yi a halin yanzu na sake fasalta Najeriya ba zai cimma nasara ba idan har ba a yi amfani da shi ta hanyar gyaran Tsarin Mulki na 1999 da Majalisar Kasa ta yi ba. Tambulwa, Gwamnan Jihar Sakkwato ya fadi haka ne a lokacin da yake jawabi a wurin bude taro na 26 na Taron Tattalin Arzikin Najeriya wanda aka yi wa lakabi da: “Gina kawance don juriya” a Abuja.   A cikin wata sanarwa da mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin jama’a, Abubakar Shekara ya fitar, ya ce dole ne al’ummar kasar su guji maimaita kuskuren da aka yi a shekarar 2015 lokacin da aka yi watsi da wani yunkuri mai karfi da majalisar wakilai ta yi wa kundin tsarin mulki a cikin mintin karshe.
Rashin aikin yi da talauci na kara taimakawa wajan rashin zaman lafiya>>Gwamna Tambuwal

Rashin aikin yi da talauci na kara taimakawa wajan rashin zaman lafiya>>Gwamna Tambuwal

Siyasa
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, a karshen mako a Abuja, ya danganta rashin tsaro ga rashin aikin yi na matasa da talauci. Tambuwal, a wurin kaddamar da shirin " miliyan 20 na 'Yan Nijeriya don Ba da Lamuni a Nijeriya", ya ce samar da walwala da tsaro ya zama babban fifiko ga gwamnatoci a dukkan matakai. Wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kanana da matsakaitan masana’antu, Akibu Dalhatu, ya yi kira da a yi wa tsarin mulkin kwaskwarima wanda zai magance matsalar raba madafun iko, yana mai cewa, “Tana iya zama silar magance kalubalen da muke fuskanta a matsayinmu na kasa.” Ya ce da kyakkyawan shugabanci, tashin hankalin da ya dabaibaye Najeriya zai ragu sannan kasar za ta kasance kan turbar ci gaba mai dorewa. Ya bukaci Gwamnati...
Ka daina Nuna banbanci>>Gwamna Tambuwal Ga Buhari

Ka daina Nuna banbanci>>Gwamna Tambuwal Ga Buhari

Siyasa
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya nemi shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya daina nuna banbanci a shugabancinsa.   Tambuwal yace abin na matukar damunsa yanda wani bangare na kasarnan ke kukan cewa ana nuna masa banbanci amma kuma gwamnatin tarayyar ta ki daukar matakan gyara. Yace idan fa haka ta ci gaba da faruwa to za'a samu yanayin da zai rikawa kasarnan Barazana kan hadin kai da Dimokradiyyar ta.   Yace dolene a hada hannu dan jawo hankalin gwamnati ta saka wanda ke kukan ana nuna musu wariya a shugabanci dan kasar tamuce duka. Ya bayyana hakane a wajan tarin wasu ayyuka da suka gudana a Abuja.
Maganar Tambuwal kan jinkirta rabon kayan tallafi ba gaskiya bane>>Gwamnatin Tarayya

Maganar Tambuwal kan jinkirta rabon kayan tallafi ba gaskiya bane>>Gwamnatin Tarayya

Siyasa
Gwamnatin Tarayya, a ranar Talata, ta musanta ikirarin da Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Tambuwal ya yi, cewa ita ce musabbabin jinkirta rabon kayayyakin tallafi na COVID-19 ga ‘yan kasa a jihar. Yayin da yake kare jinkirin da gwamnatinsa ta yi na kai kayan agaji ga mazauna jihar, ya zargi Ministan Harkokin Jin Kai, Sadiya Umar-Farouq, yana mai cewa umarnin da Ministar ta bayar cewa jihar ta jinkirta Rarrabawar don tattara duk gudummawar gaba daya, shine dalilin aikin. Amma da take mayar da martani ga ikirarin gwamnan, gwamnatin tarayya ta ce za ta gwammace kada ta shiga gardama tare da gwamnan jihar Sokoto. Koyaya, an lura cewa gwamnan ya so boye gaskiya, tana mamakin shin tana da iko kai tsaye na yadda ya kamata a mulki jihohi ne. Da yake mayar da martani ga ikirarin na gwamna...
2023:Ban ce zan tsaya takarar shugaban kasa ba>>Gwmana Tambuwal

2023:Ban ce zan tsaya takarar shugaban kasa ba>>Gwmana Tambuwal

Siyasa
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya karyata cewa zai fito takarar shugaban kasa, kamar yanda labarai suka gabata.   Rahoton baya yace gwamnan ya dauki gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a matsayin mataimakinsa zasu yi takara a shekarar 2023. Saidai gwamna Tambuwal ta bakin kakakinsa, Muhammad Bello yace bai bayyana aniyar tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023 ba.   Ya bayyana cewa abinda ke gaban gwamnan a yanzu shine ya yiwa al'ummar jiharsa aiki, kamar yanda Dailytrust ta ruwaito.   “Governor Tambuwal has not declared his political intention in recent times, so the news about his running for the highest political office is a figment of the imagination of some overzealous social media activists.   “For this reason, the g...