fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Tag: Babagana Umara Zulum

Gwamna Zulum ya rabawa Masu gudun Hijira Miliyan 325 da kayan Abinci

Gwamna Zulum ya rabawa Masu gudun Hijira Miliyan 325 da kayan Abinci

Tsaro, Uncategorized
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya rabawa jama'ar garin Monguno Miliyan 325 da kayann Abinci.   Garin ne wanda ya fi yawan jama'a a Arewacin Borno kuma ayyukan kungiyar Boko Haram ya sakashi cikin tagayyara.   Mutanen da hare-haren Boko haram suka raba da gidajensu a garuruwan Marte, Kukawa, Guzamala, Ngazi na zaune a Monguno inda suke gudun Hijira.   Zulum ya je garin ranar Litinin inda ya kwana, washe gari yayi rabon kayan wanda suka hada da Atamfofi da Sukari da Sauran kayan Abinci. Zulum departed Maiduguri to Monguno by road Monday, passed the night, and following day, supervised distribution of cash and food items. Thousands of bags of food grains, sugar and wrappers were distributed to 65,000 male heads of households and 35,000 fem...
Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige Gwamna Zulum

Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige Gwamna Zulum

Siyasa
Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige gwamna Babagana Zulum.   Majalisar dai, ta jefa kuri’ar amincewa ga gwamnan.   Ku tuna cewa rahotanni sun fito a yanar gizo cewa majalisar na kokarin tsige gwamnan bisa mummunan aiki.   Kakakin majalisar, Abdulkarim Lawan, ya fada wa manema labarai bayan wani zaman gaggawa da suka yi ranar Juma'a a Maiduguri cewa labarin ba gaskiya ba ne.   A baya, hutudole.com ya ruwaito muku yanda aka dawo da samun wutar Lantarki a Maiduguri bayan kwashe tsawon lokaci babuta   Lawan ya ce majalisar ta yanke shawarar jefa kuri'ar amincewa da gwamnan ne saboda kwazon sa, musamman wajen aiwatar da ayyuka a fadin jihar.   Ya ce 'yan majalisar sun yi mamakin labarin, suna masu bayyana shi a matsay...
Kudu ya kamata a abaiwa dama ta yi mulki a 2023>>Gwamna Zulum

Kudu ya kamata a abaiwa dama ta yi mulki a 2023>>Gwamna Zulum

Siyasa
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya nemo cewa a baiwa 'yan Kudu damar yin mulki a shekarar 2023. Gwamnan ya bayyana hakane a wajan kaddamar da wani Littafi na Dakuku Peterside, tsohon shugaban NIMASA.   A baya hutudole ya kawo muku yanda PDP ta gayawa APC cewa ba zasu kai Labari ba a zaben 2023PDP ta gayawa APC cewa ba zasu kai Labari ba a zaben 2023   Hakanan shima gwamnan jihar Kaduna,  Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya nuna goyon bayansa kan a baiwa kudu mulki a 2023Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya nuna goyon bayansa kan a baiwa kudu mulki a 2023 Gwamnan ya jawo hankalin APC da ta Mutunta wannan alkawari a mikawa kudu Mulki. “The issue of power rotation is a covenant between us hence the need to shift the power to the south.”he said
An Kashe mutane 35,000, yayin da mutane miliyan 2 suka rasa mahallinsu a Yakin Boko Haram>>Gwamnatin Borno

An Kashe mutane 35,000, yayin da mutane miliyan 2 suka rasa mahallinsu a Yakin Boko Haram>>Gwamnatin Borno

Tsaro
Gwamnatin jihar Borno ta ce sama da mutane 35,000 aka kashe yayin da miliyan biyu suka rasa muhallansu sakamakon rikicin Boko Haram a jihar. Shugaban Ma’aikatan na jihar, Farfesa Isah Marte, ya bayyana hakan a Abuja a karshen mako lokacin da ya jagoranci tawagar gwamnatin jihar zuwa Ministan Lafiya, Osagie Ehanire, don neman gwamnatin tarayya ta shiga cikin tsarin samar da kiwon lafiya na jihar. "Jimlar kudin dukiyar data salwanta a yankin arewa maso gabas yakai biliyan N9 kuma jihar Borno ta dauki kaso mafi tsoka na biliyan N6. “Don haka, hakika muna bukatar taimako ba wai kawai daga abokan hadin gwiwa ba har ma daga gwamnatin tarayya. “Don kawai sake maido da wasu daga cikin lalacewar musamman a bangaren kiwon lafiya, asibitoci 11 sun kone kurmus. “Daya ya dan kone...
Gwamna Zulum ya kai ziyara tsakar dare Sansanin ‘yan gudun Hijira dan gano ‘yan Gudun Hijira na Bogi

Gwamna Zulum ya kai ziyara tsakar dare Sansanin ‘yan gudun Hijira dan gano ‘yan Gudun Hijira na Bogi

Siyasa
Gwamnatin jihar Borno ta gano kimanin mutane 550 yan gudun hajira na bogi, bayan da ta gudanar da bincike kan ‘yan gudun hijirar a sansanin Mohammed Goni na Kwalejin Nazarin Shari’ar Musulunci da ke Maiduguri. Malam Isa Gusau, Mashawarci na Musamman kan Sadarwa da Dabara ga Gwamna Babagana Zulum, ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya saki a ranar Lahadi a Maiduguri. “Da tsakar daren Lahadi, Gwamna Babagana Zulum ya kai ziyara ga Kwalejin Mohammed Goni na Addinin Musulunci da ke Maiduguri, inda wasu’ Yan Gudun Hijira daga Abadam suka yi zango. "Nan da nan gwamnan ya rufe kofar shiga tare da gudanar da bincike kai tsaye don gano ainihin 'yan gudun hijirar, don dakatar da lamarin da ake fada na wasu mazauna garin da ke nuna kansu a matsayin' yan gudun hijirar, suna karban ...
Kwanannan Gwamnan Bauchi zai Komo APC>>Inji Gwamna Babagana Umara Zulum

Kwanannan Gwamnan Bauchi zai Komo APC>>Inji Gwamna Babagana Umara Zulum

Siyasa
Gwamnan jihar Borno,  Babagana Umara Zulum ya  bayyana cewa nan ba da dadewa ba gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad zai koma jam'iyyar APC.   Zulum ya bayyana hakane a yayin gawar da kungiyar gwamnonin Arewa Maso gabas suka yi.   Yace yana godiya ga gwamnonin da suka bashi dama ya kai kungiyar tasu zuwa mataki na gaba.   Yace matsalar da yake samu kawai da gwamnan jihar Bauchi ne wanda yaki yadda ya koma APC, Daily Trust ta ruwaito Zulum na kara da cewa amma Insha Allahu kwanannan zai koma APC din.   “I want to express my appreciation to my colleague, the Governor of Bauchi State, and my other colleagues for giving me the support to take the North-East Governors’ Forum to a greater height and indeed to the next level. “The only quarrel that I ...
Gwamnati ba da gaske take ba wajan kawo karshen matsalar tsaro, Zamu samar da jami’an tsaro na musamman>>Gwamnonin Arewa Maso gabas

Gwamnati ba da gaske take ba wajan kawo karshen matsalar tsaro, Zamu samar da jami’an tsaro na musamman>>Gwamnonin Arewa Maso gabas

Tsaro
Gwamnonin Arewa Maso gabas sun bayyana cewa gwamnatin tarayya ba da gaske take ba wajan magance matsalar tsaro.   Sun sha Alwashin samar da jami'an tsaro na musamman da zasu yaki ta'addanci a yankin.  Shugaban kungiyar, Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana haka a wajan taronta.   Yace bayan goyon bayan da suke baiwa Sojoji da sauran jami'an tsaro na kudi da kayan aiki, zasu kuma samar da jami'an tsaro na musamman.   On our part, in addition to the logical, logistical and financial support we have been rendering to the armed forces in their fight against general insecurity in the sub-region, we should also look into the possibility of forming a security outfit within the ambit of constitutional precedence and operational feasibility as has been done in oth...
Idan an kamasu a rika yanke musu hukunci kawai, Tubabbun Boko Haram na yiwa kungiyar Leken Asiri su sake komawa cikinta>>Gwamna Zulum

Idan an kamasu a rika yanke musu hukunci kawai, Tubabbun Boko Haram na yiwa kungiyar Leken Asiri su sake komawa cikinta>>Gwamna Zulum

Tsaro
Gwamnan jihar Borno,  Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa tubabbun Boko Haram da akewa horon canja hali na yiwa kungiyr Leken Asiri su sake komawa cikinta.   Ya bayyana hakane a wajan taron kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Gabas.  Yace an samu tabbaci akan wannan lamari.   Gwamna yace dan haka akwai bukatar a sake duba wannan tsarin. Ya bada shawarar cewa abinda ya kamata kawai idan an kama 'yan Boko Haram a rika yanke musu hukuncin da doka fa tanada, saidai wanda aka saka kungiyar bisa tursasawa da kuma wanda kungiyar ke tsare dasu bisa karfin tsiya.   He said, “Your Excellencies, another aspect of the war against the insurgency that needs to be urgently reviewed or modified, is the issue of deradicalisation of Boko Haram terrorists, who have been captured o...
Ya kamata Shugaba Buhari ya nemi taimakon kasashen waje da dauko sojojin haya dan maganin matsalar tsaro>>Gwamna Zulum

Ya kamata Shugaba Buhari ya nemi taimakon kasashen waje da dauko sojojin haya dan maganin matsalar tsaro>>Gwamna Zulum

Tsaro
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya nemi gwamnatin tarayya ta dauko sojojin haya da kuma neman taimakon kasashe makwabta irin su Nijar, Kamaru da Chadi dan magance matsalar tsaro.   Gwamnan wanda shine shugaban kungiyar gwamnonin yankin Arewa maso gabas ya bayyana hakane a wajan taron kungiyar.   Ya kara da cewa, yana kira ga sabbin shuwagabannin tsaro dasu dauki matakai kwarara dan ganin an kawo karshen matsalar tsaro data addabi kasar.   “As it is now, especially in Borno state, violence being perpetrated by insurgents seems to be on the increase.   “It has become a matter of tactical necessity for the new Service Chiefs to devise a new and authentic strategy to counter the current attacks and to stop any future attacks.   “...