fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Tag: Boko Haram

Labari me dadi: Yan Boko-Haram guda 15 sun mika tuba sun mika wuya ga rundunar sojin Najeriya tare da makamansu

Labari me dadi: Yan Boko-Haram guda 15 sun mika tuba sun mika wuya ga rundunar sojin Najeriya tare da makamansu

Breaking News, Tsaro
Yan ta'addan Boko-Haram da yan ISWAP guda 15 sun tuba sun mika wuya ga rundunar sojin Najeriya tare da makamansu. Manazarcin tsaro, Zangola Makama ne ya wallafa hakan a shafinsa na Twitter inda yace yan ta'adn sun muka wuya ne a jihar Borno. Kuma daga cikin su akwai balagaggun mazaje guda goma da kuma yara guda biyar, yayin da yace sun mika wuyan ne ga rundunar sojin dake karamar hukumar Bama a jihar ta Borno.
Yan Boko Haram sunyi garkuwa da likita, sun kona gidaje 74 a jihar Borno

Yan Boko Haram sunyi garkuwa da likita, sun kona gidaje 74 a jihar Borno

Laifuka
Yan ta'addar Boko Haram wanda ake tunanin kamar yan ISWAP ne sun mamaye karamar hukumar Gubio dake jihar Borno. Kuma sun yi garkuwa da likitan karamar hukumar, Geidam Bulama wanda shi kadai ne likita a garin, kana daga baya suka dawo suka kunna wuta inda gidaje kusan 74 suka kone. Amma shugaban karamar hukumar Hon Bukar Sulum ya bayyana cewa ba yan ta'addan bane suka kunna wutar gobara ce.
Da Duminsa: Shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ya saki bidiyon yanda suka kakkabo jirgi saman yakin sojojin Najeriya

Da Duminsa: Shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ya saki bidiyon yanda suka kakkabo jirgi saman yakin sojojin Najeriya

Tsaro
Kungiyar Boko Haram, Bangaren Abubakar Shekau ta saki Bidiyo wanda wanda ya nuna yanda ta kakkabo jirgin sama na yakin sojojin Najeriya.   Bidiyon ya nuna yanda kungiyar ta harbo jirgin sannan kuma aka ga wani mayakin Boko Haram din kusa da jirgin da gawarwaki a kwance, Kamar yanda Bulama Bukarti ya bayyana.   The Shekau's BH has released a footage claiming to show how it shot down Nigeria's missing jet. It shows how what appears to be an anti-aircraft weapon brought down a flying jet. A fighter then stands next to the burning aircraft and dead bodies saying it's Nigeria's NAF 475. https://twitter.com/bulamabukarti/status/1378010024321155074?s=19
An gano jirgin saman Yakin sojojin Najeriya da ya bace, saidai ba’a ga Matukan ba

An gano jirgin saman Yakin sojojin Najeriya da ya bace, saidai ba’a ga Matukan ba

Tsaro
An gano jirgin saman yakin sojojin Najeriya da ya bace a jihar Borno. An gano jirgin ne a Abba-Jille dake Konduga, jihar Borno.   Rahoton PRNigeria yace an ga jirgin na shawagi a sama bayan harin da ya kaiwa Boko Haram kamin daga baya ya fadi.   Babu rahoto kan matuka jirgin ko Boko Haram sun kamasu ko kuwa sun tsira da ransu. PR Nigeria reported that the fighter jet was seen flying around Goni Kurmiri and Njimia villages after attacking terrorist locations at the Sambisa axis. There was no word yet on the fate of the pilot and co-pilot, whether they ejected safely or have been captured by insurgency fighters.  
Ji Amsar da aka baiwa wani da yace be taba ganin matsoraci irin Shekau ba

Ji Amsar da aka baiwa wani da yace be taba ganin matsoraci irin Shekau ba

Tsaro, Uncategorized
Wani bawan Allah ya bayyana cewa, Bai taba ganin Matsoraci irin shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ba.   Ya bayyana hakane a ta shafinsa na Sada Zumunta inda yace, Nica a rayuwata ban taba ganin matsoraci a Duniyar nan irin shekau ba, ka kasa ware fili ayi gaba da gaba da shi, Matsoraci kawai.   Saidai wani ya bashi amsar cewa, Ka fada Mai Filin da zai sameka ne ya kaza zuwa?  
Sojojin Najeriya sun kawar da ‘yan ta’addan Boko Haram da ke dasa bama-bamai a Borno

Sojojin Najeriya sun kawar da ‘yan ta’addan Boko Haram da ke dasa bama-bamai a Borno

Uncategorized
Sojojin Najeriya, da aka tura zuwa Bama a karkashin runduna ta musamman ta 21 Brigade, Sector 1 na Operation LAFIYA DOLE, sun kashe 'yan ta'addan Boko Haram bakwai a kan Njimia Alafa da ke dajin Sambisa a jihar Borno. Runduna ta Musamman ta 21, Bama, tana karkashin kulawar Birgediya janar Waidi Shayibu. Maharan da aka kawar suna dasa wasu abubuwa masu fashewa da yawa (IED) a kan hanyar aikin binciken soja lokacin da aka kashe su. Wani jami’in leken asirin ya ce sojoji sun samu bayanai game da ayyukan ‘yan ta’addan a yankin. Majiyar ta ce lokacin da aka samu sakon karshe, sojoji sun yi wa 'yan ta'addan kwanton bauna a kan hanyoyin tare da kawar da su. A baya dai, hutudole.com ya ruwaito muku yanda aka kama wasu masu kaiwa 'yan Bindigan Zamfara, Katsina, Naija da Z...
Yanda sojojin Najeriya sukawa Boko Haram kwantan Bauna da Musu kisan Kiyashi

Yanda sojojin Najeriya sukawa Boko Haram kwantan Bauna da Musu kisan Kiyashi

Tsaro
Dakarun sojan Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram guda 48 tare da ceto mutum 11 a Jihar Borno, a cewar mai magana da yawun rundunar. Wata sanarwa da Birgediya Mohammed Yerima ya fitar a yau Asabar ta ce dakarun rundunar 28 a ƙarƙashin shirin Lafiya Dole sun kashe 'yan bindiga tara a wata fafatawa a yankin Chibok zuwa Damboa. Kazalika ya ce an ceto mutum uku da aka yi garkuwa da su tare da ƙwace bindigar AK-47 guda bakwai. Ya ce dakarun nasu sun samu nasarar ce bayan samun bayanan sirri da ke cewa an ga mayaƙan na tserewa sakamakon luguden wutar da ake yi musu a Dajin Sambisa. A wani kwanton ɓauna na daban, sojojin sun kashe 'yan Boko Haram 39 a garin Askira sannan suka ceto mutum takwas da suka yi garkuwa da su. Haka nan, sojoji sun sake yin nasarar ƙwato bindiga ƙirar AK-...
Boko Haram ta kara tarwatsa tashar wutar Lantarkin Maiduguri inda garin ya koma cikin duhu

Boko Haram ta kara tarwatsa tashar wutar Lantarkin Maiduguri inda garin ya koma cikin duhu

Tsaro
Awanni 74 da gyara wutar lantarki a Birnin Maiduguri dake jihar Borno, Boko Haram ta sake tarwatsa tashar wutar lantarkin garin.   Premium times ta ruwaito cewa, Boko Haram ta dasa Bama-bamai a jikin na'urar wutar Lantarkin wanda daga baya ta tarwatsa su.   Wata Majiyar tsaro ta tabbatarwa da Majiyar hakan. Saida hukumar wutar lantarki ta shafe kusan watanni 2 tana gyara kamin a samu a dawo da wutar Maiduguri.   A baya dai, hutudole.com ya ruwaito muku yanda matasa suka cika titunan Borno suna shewar dawowar wutar. “It is a major setback for Maiduguri because the tower that was brought down has affected other poles,” he said. “They planted bombs on each leg of the towér which caused it to go down, and they had also fired at some of the high tensio...