fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: Borno

An gano jirgin saman Yakin sojojin Najeriya da ya bace, saidai ba’a ga Matukan ba

An gano jirgin saman Yakin sojojin Najeriya da ya bace, saidai ba’a ga Matukan ba

Tsaro
An gano jirgin saman yakin sojojin Najeriya da ya bace a jihar Borno. An gano jirgin ne a Abba-Jille dake Konduga, jihar Borno.   Rahoton PRNigeria yace an ga jirgin na shawagi a sama bayan harin da ya kaiwa Boko Haram kamin daga baya ya fadi.   Babu rahoto kan matuka jirgin ko Boko Haram sun kamasu ko kuwa sun tsira da ransu. PR Nigeria reported that the fighter jet was seen flying around Goni Kurmiri and Njimia villages after attacking terrorist locations at the Sambisa axis. There was no word yet on the fate of the pilot and co-pilot, whether they ejected safely or have been captured by insurgency fighters.  
Shugaban Sojoji ya garzaya Maiduguri saboda batan jirgin saman Yaki

Shugaban Sojoji ya garzaya Maiduguri saboda batan jirgin saman Yaki

Tsaro
Shugaban sojojin saman Najeriya, Oladayo Amao ya je Maiduguri saboda batan Jirgin yaki.   Ya jene dan ganewa idonsa yanda ake neman jirgin.   Shugaban sojin ya jawo hankalin jami'ansa kada wannan yasa su yi kasa a gwiwa wajan ganin an kawo karshen matsalar tsaron. The CAS, Air Marshal Oladayo Amao, @CAS_IOAmao, arrived Maiduguri this morning and was briefed on ongoing search and rescue efforts in connection with the missing Alpha Jet aircraft. He also urged pilots, engineers & technicians to remain undeterred & resolute in their commitment to ensuring that peace returns to the North East.
Sojojin Najeriya sun kawar da ‘yan ta’addan Boko Haram da ke dasa bama-bamai a Borno

Sojojin Najeriya sun kawar da ‘yan ta’addan Boko Haram da ke dasa bama-bamai a Borno

Uncategorized
Sojojin Najeriya, da aka tura zuwa Bama a karkashin runduna ta musamman ta 21 Brigade, Sector 1 na Operation LAFIYA DOLE, sun kashe 'yan ta'addan Boko Haram bakwai a kan Njimia Alafa da ke dajin Sambisa a jihar Borno. Runduna ta Musamman ta 21, Bama, tana karkashin kulawar Birgediya janar Waidi Shayibu. Maharan da aka kawar suna dasa wasu abubuwa masu fashewa da yawa (IED) a kan hanyar aikin binciken soja lokacin da aka kashe su. Wani jami’in leken asirin ya ce sojoji sun samu bayanai game da ayyukan ‘yan ta’addan a yankin. Majiyar ta ce lokacin da aka samu sakon karshe, sojoji sun yi wa 'yan ta'addan kwanton bauna a kan hanyoyin tare da kawar da su. A baya dai, hutudole.com ya ruwaito muku yanda aka kama wasu masu kaiwa 'yan Bindigan Zamfara, Katsina, Naija da Z...
Yanda sojojin Najeriya sukawa Boko Haram kwantan Bauna da Musu kisan Kiyashi

Yanda sojojin Najeriya sukawa Boko Haram kwantan Bauna da Musu kisan Kiyashi

Tsaro
Dakarun sojan Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram guda 48 tare da ceto mutum 11 a Jihar Borno, a cewar mai magana da yawun rundunar. Wata sanarwa da Birgediya Mohammed Yerima ya fitar a yau Asabar ta ce dakarun rundunar 28 a ƙarƙashin shirin Lafiya Dole sun kashe 'yan bindiga tara a wata fafatawa a yankin Chibok zuwa Damboa. Kazalika ya ce an ceto mutum uku da aka yi garkuwa da su tare da ƙwace bindigar AK-47 guda bakwai. Ya ce dakarun nasu sun samu nasarar ce bayan samun bayanan sirri da ke cewa an ga mayaƙan na tserewa sakamakon luguden wutar da ake yi musu a Dajin Sambisa. A wani kwanton ɓauna na daban, sojojin sun kashe 'yan Boko Haram 39 a garin Askira sannan suka ceto mutum takwas da suka yi garkuwa da su. Haka nan, sojoji sun sake yin nasarar ƙwato bindiga ƙirar AK-...
Boko Haram ta kara tarwatsa tashar wutar Lantarkin Maiduguri inda garin ya koma cikin duhu

Boko Haram ta kara tarwatsa tashar wutar Lantarkin Maiduguri inda garin ya koma cikin duhu

Tsaro
Awanni 74 da gyara wutar lantarki a Birnin Maiduguri dake jihar Borno, Boko Haram ta sake tarwatsa tashar wutar lantarkin garin.   Premium times ta ruwaito cewa, Boko Haram ta dasa Bama-bamai a jikin na'urar wutar Lantarkin wanda daga baya ta tarwatsa su.   Wata Majiyar tsaro ta tabbatarwa da Majiyar hakan. Saida hukumar wutar lantarki ta shafe kusan watanni 2 tana gyara kamin a samu a dawo da wutar Maiduguri.   A baya dai, hutudole.com ya ruwaito muku yanda matasa suka cika titunan Borno suna shewar dawowar wutar. “It is a major setback for Maiduguri because the tower that was brought down has affected other poles,” he said. “They planted bombs on each leg of the towér which caused it to go down, and they had also fired at some of the high tensio...
NEPA Oyoyo:Kalli Bidiyon yanda Matasa suka cika Titunan Borno suna murnar dawowar wutar lantarki, wani hadda tube kayan jikinsa, bayan sun shafe watanni 2 cikin duhu

NEPA Oyoyo:Kalli Bidiyon yanda Matasa suka cika Titunan Borno suna murnar dawowar wutar lantarki, wani hadda tube kayan jikinsa, bayan sun shafe watanni 2 cikin duhu

Siyasa
Mutanen, Maiduguri dake Jihar Borno sun dara sosai saboda dawowar wutar Lantarki.   Wutar ta dauke kusan watanni 2 da suka gabata tun bayan da Boko Haram ta kaiwa tashoshin wutar garin hari.   Lamarin ya saka mutanen Birnin cikin damuwa, Musamman ma masu kananan sana'o'i dake bukatar Amfani da wutar wajan gudanar da sana'o'insu.   Dawowar wutar ya sa matasa suka fantsama titi suna murna kamar yansa za'a iya gani a Bidiyon kasa:   A baya dai hutudole.com ya kawo muku yanda wutar Lantarkin ta dawo a Maiduguri    Ga yanda Wasu suka Bidiyon matasan suna murnar dawowar wutar Lantarki a Maiduguri.   https://twitter.com/IG_ABkulani/status/1374784604058624008?s=19   https://twitter.com/TahaAdam_/status/1374779795347759104...
Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige Gwamna Zulum

Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige Gwamna Zulum

Siyasa
Majalisar dokokin Borno ta musanta shirin tsige gwamna Babagana Zulum.   Majalisar dai, ta jefa kuri’ar amincewa ga gwamnan.   Ku tuna cewa rahotanni sun fito a yanar gizo cewa majalisar na kokarin tsige gwamnan bisa mummunan aiki.   Kakakin majalisar, Abdulkarim Lawan, ya fada wa manema labarai bayan wani zaman gaggawa da suka yi ranar Juma'a a Maiduguri cewa labarin ba gaskiya ba ne.   A baya, hutudole.com ya ruwaito muku yanda aka dawo da samun wutar Lantarki a Maiduguri bayan kwashe tsawon lokaci babuta   Lawan ya ce majalisar ta yanke shawarar jefa kuri'ar amincewa da gwamnan ne saboda kwazon sa, musamman wajen aiwatar da ayyuka a fadin jihar.   Ya ce 'yan majalisar sun yi mamakin labarin, suna masu bayyana shi a matsay...
Bayan Watannin 2: Ansamu Wutar Lantarki A Jihar Borno

Bayan Watannin 2: Ansamu Wutar Lantarki A Jihar Borno

Uncategorized
Ansamu Wutar Lantarki A Jihar Borno   Daga Sa'id Dangata   A Yau Ne Ansamu Wutar Lantarki A Jihar Borno Baya Bace war Ta Na sawon Wata Biyu.   A Yau laraba 24 Ga Watan March Ansamu Wutar Lantarki A Jihar Borno, Bayan Bata Gari Sun Lalata wutan Na sawon Wata Biyu.   Hukumar TCN Wato Transmission Company Of Nigeria Tayi iyya kokarinta dan kawo wa jihar Karshen Balain Rashin Wutan.   Professor Baba Ghana umara Governor Jihar Ya Basu Gudun mawa dari bisa Dari kuma Da tallafin shi ne Har su kasamu cima burin su.
Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 57 a Damboa

Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 57 a Damboa

Tsaro
Sojoji a karamar hukumar Damboa da ke jihar Borno sun yi nasarar fatattakar yan bokoharam da suka masu kwantan bauna, inda suka kashe ‘yan ta’adda 57 ciki har da kananan yara sojoji. Mazauna yankin da jami'an tsaro a karamar hukumar sun ce maharan sun zo ne ta hanyar da ta hada Damaboa da karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Gwoza ya kasance halifancin kungiyar Boko Haram da kuma hedikwatarsu har zuwa lokacin da sojoji suka kwato garin a shekarar 2017. A ranar Alhamis, maharan sun yi yunkurin sake kwace Gwoza, wanda ke da nisan kilomita 156 daga Maiduguri, babban birnin jihar Borno amma sojoji suka yi musu turjiya suka fatattake su. Sojoji a Damboa sun ce tun da farko an yi musu kwanton-bauna kuma an yi artabu da su. Kodayake, kwanton bauna na biyu da ‘yan ta’adda...