
An samu karin mutum 226 masu cutar corona a Najeriya jihar legas nada 131 sai jihar Ogun 25
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta bada sanarwar kara samun mutum 226 masu dauke da cutar corona a Najeriya.
An samu karin mutanan ne a jihohin
131-Lagos 25-Ogun 15-Plateau 11-Edo 7-Kaduna 6-Oyo 5-FCT 5-Adamawa 4-Jigawa 4-Ebonyi 4-Borno 3-Nasarawa 2-Bauchi 2-Gombe 1-Enugu 1-Bayelsa.
https://twitter.com/NCDCgov/status/1262875460687495169?s=20
Yanzu adadin wanda aka sallama ya kai mutum 1734 an kuma samu mutuwar mutum 192.