fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Tag: Damfara

Dan Damfara ya kaiwa ‘yansanda karar Abokin damfararsa saboda ya ki yadda su raba kudin da suka kwacewa wani

Dan Damfara ya kaiwa ‘yansanda karar Abokin damfararsa saboda ya ki yadda su raba kudin da suka kwacewa wani

Tsaro
Wani Dan kasar Ghana dake zaune a kasar Amurka, ya kira jami'an tsaro na FBI dan kai Musu Korafin wani abokin damfararsa da ya ki yadda su raba kudin da suka cuci Mutane dasu.   Mutumin me suna John, yace suna satar bayanan Sirri na mutane da suke amfani dasu wajan karyar cewa basu da aikin yi dan Gwamnati ta Biyasu kudin tallafi.   Yace sun aikawa da gwamnatocin jihohi a gaba dayan kasar Amurka da wadannan sakonni kuma sun samu dala Miyan 9. Amma abokin laifin nasa ya ki yadda su raba kudin.   Yace sunan abokin nasa, Ruph Awuni dake zaune a Chicago na kasar. A Ghanaian man has called the FBI to report his fraudster friend who refused to split money they made from fraudulent activities. The Ghanaian man identified simply as John, alleged that his fr...
An kama wasu ‘yan Najeriya 2 da damfarar Yuro Miliyan 14.7

An kama wasu ‘yan Najeriya 2 da damfarar Yuro Miliyan 14.7

Uncategorized
Hukumar 'yansandan Najeriya data kasa da kasa da kuma hukumar Bincike sun kama wasu 'yan Najeriya da ake zargi da hannu a wata gagarumar damfarar Yuro Miliyan 14.7.   Kakakin 'yansandan Najeriya, Frank Mba ya bayyana cewa sun kaddamar da binciken ne bayan da aka aike musu da bukatar hakan daga ofishin Akanta Janar na kasa. An yi nasarar kama Babatunde Adesanya dan shekaru 50 dake da matakin Digiri na 2, watau Masters, sai kuma Akinpelu Hassan Abbas dan shekaru 41 dake da kamfanin M.D Musterpoint Investment Limited wanda sune da hadin gwiwar wasu 'yan kasar Holan suka kwaikwayi shafin ILBN Holdings BV dake Holan din inda suka damfari Freiherr Frederick Von han.   Sun yi damfarar ne akan sayen kayan kariya na cutar Coronavirus/COVID-19 wanda aka amince da ciniki ...
Dubun Masu Damfaran Mutane Da Sunan Masarautar Katsina Ta Cika

Dubun Masu Damfaran Mutane Da Sunan Masarautar Katsina Ta Cika

Uncategorized
Dubun masu damfarar manyan mutane da sunan Sarkin Katsina ta cika bayan ’yan sanda a jihar sun kama su. Mutanen na amfani da sunan Majalisar Masarautar Katsina suna tura sakonnin waya ga manyan mutane na neman su tura kudade zuwa wani asusun banki da sunan gudunmuwa ga Masarautar. Kakakin ’yan sandan Katsina, SP Gambo Isah ya ce mutanen da suka riga suka cuci wasu manyan mutane “na fakewa ne a matsayin Sakataren Masarautar Katsina, Alhaji Bello Mamman Ifo, Sallaman Katsina da cewa Masarautar na neman taimako domin aurar da ’yan mata marayu”. Gambo Isah ya ce kafin asirinsu ya tonu, ’yan damfarar da suka hada da dan Jihar Katsina da dan Jihar Nasarawa, sun tura irin wadannan sakonni ga wasu manyan mutane da suka hada da: Farfesa Ango Abdullahi da Janar Muhama...
Yanda Layar Zanar wani dan Damfara ta ki aiki yayin da ‘yansansa suka je kamashi

Yanda Layar Zanar wani dan Damfara ta ki aiki yayin da ‘yansansa suka je kamashi

Uncategorized
Dubun wasu 'yan damfara ya cika a jihar Legas yayin da wata mata da suka dauka a Mota ta kwarma musu Ihu har 'yansanda suka kamasu.   Matar tace ta shiga Motarsu amma sai ta ga alamar 'yan Damfarane kuma sun canja hanyar da ba inda ya kamata su kaita ba. Tace sunzo daidai wani banki sai taga 'yansanda ta kurma Ihu ananne aka kamsu.   Wata mata ma data bayyana cewa sun kwace mata Dubu 150 tace ta hau motane suka bata wani abu tasha, hankalinta ya gushe suka kwace mata Dubu 150.   Bayan kamen Nasu, sun tona Asirin wanda suke aikin tare inda 'yansanda suka je kamasu. A nanne wani daga cikinsu yaso bacewa ta hanyar amfani da wani sihiri yana sambatu amma qbin yaki.   Hukumar 'yansanda dai tace ta kwato motoci da kudi da sauran kayayyaki a hann...