fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Tag: Dr. Junaidu Muhammad

Shugaba Buhari bashi da lafiya>>Dr. Junaidu Muhammad

Shugaba Buhari bashi da lafiya>>Dr. Junaidu Muhammad

Siyasa
Tsohon dan majalisa na jamhuriya ta 2, Dr. Junaid Muhammad ya bayyana cewa kamata yayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sauka daga mukaminsa dan shi kanshi bai iya kula da kansa ballantana miliyoyin 'yan Najeriya.   Ya bayyanawa Sahara Reporters a ganawar da suka yi dashi cewa shugaba Buhari bashi da cikakkiyar Lafiyar da zai iya kula da Al'amuran kasarnan. Ya zargi hadiman shugaban kasa dana kusa dashi da yin rufa-rufa akan Lafiyar shugaban kasar.   Yace bai kamata anawa 'yan Najeriya rufa-rufa akan shugaban kasar ba, idan bashi da lafiya, ya kamata a sanar da mutane.   Yace ya rage ga yan Najeriya,  Musamman Matasa su tsaya su bar shugaban kasar ya ci gaba da Mulki a haka ko kuma su nemi ya sauka.   “Being the President of the country, he...
Muddin Buhari na a matsayin shugaban kasa, ba za’a samu zaman lafiya a Najeriya ba>>Dr. Junaid Muhammad

Muddin Buhari na a matsayin shugaban kasa, ba za’a samu zaman lafiya a Najeriya ba>>Dr. Junaid Muhammad

Siyasa
Tsohon dan majalisa a jamhuriya ta farko, Dr. Junaidu Muhammad ya bayyana cewa muddin jam'iyyar APC da shugaban kasa, Muhammadu Buhari na rike da ragamar mulkin kasarnan to ba za'a taba samun zaman lafiya ba.   Ya bayyana hakane a matsayin martanin da yake kan hare-haren da suka faru na Boko Haram da ya kashe mutane akalla 43 a Borno.   Yace babu wanda zai ce be san da matsalar tsaro ba a Arewa maso gabas, Musamman Borno sannan kuma da matsalar tsaro a Arewa maso yamma, Katsina da Kaduna Sokoto.   Yace an gaji da Allah wadai da shugaban kasa yake yi, abinda ake so shine ya dauki mataki amma kuma ga dukkan alamu abin yafi karfinshi. Yacs ko da kuwa yaushe za'a baiwa shugaban kasar, babu abinda zai iyayi akan lamarin. “I think Nigerians by now must hav...
Nuna karfi ba zai taba baku shugaban kasa ba a 2023, ku bimu da lalama>>Junaidu Muhammad ya gayawa Inyamurai

Nuna karfi ba zai taba baku shugaban kasa ba a 2023, ku bimu da lalama>>Junaidu Muhammad ya gayawa Inyamurai

Siyasa
Tsohon dan majalisa a jamhuriya ta 2, Dr. Junaid Muhammad ya baiwa Inyamurai shawarar cewa a Tsarin Dimokradiyya ba'a wa mutane karfa-karfa.   Ya bayyana hakane yayin ganawarsa da Sunnews inda yace kisan 'yan Arewa da basu da alaka da masu mulki da IPOB suka yi ba zai sa su samu mulki a 2023 ba.   Yace neman kuri a ake a kuma yi kokarin lallasar mutane. Yace amma idan karfi suke son nunawa to su nuna mu gani idan zasu yi nasara. The only option to assume power is to persuade other people who have a stake in that power. Persuasion is the only way. But, you can’t think that killing of unfortunate northerners in Umuahia, attacking them in Port Harcourt using IPOB  or hid under EndSARS protest to kill people who don’t have anything to do with shenanigans or who exe...
Duk mai Adawa da Tsayawar Tinubu takarar shugaban kasa yana ja da Ikon Allah ne>>Junaidu Muhammad

Duk mai Adawa da Tsayawar Tinubu takarar shugaban kasa yana ja da Ikon Allah ne>>Junaidu Muhammad

Siyasa
Dr. Junaidu Muhammad tsohon dan Majalisar tarayya na jamhuriya ta 2 ya jaddada goyon bayansa ga Jigo a jam'iyyar APC sannan tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmad Tinubu.   Yace bai ji dadin abinda aka masa ba na kaiwa TVC hari, yace tashar TVC me zaman kanta ce kuma babu wanda yake tilasta maka ka kalleta. Yace ya shiga Abuja kuma ya ji maganar akwai masu Adawa da Tinubu dan haka su sani suna ja da ikon Allah ne sannan kuma da Dokar kasa data baiwa Tinubu damar tsayawa takarar shugabancin kasa. Yace kuma babu wani bata suna da za'awa Tinubu da zai sa mutanen yankinsa su juya masa baya. Yace kuma koda Tinubu zai zama shugaban kasa, Kuri'ar yankinsa kadai ba zata bashi wannan nasa ra ba. Yace idan mutane sun tuna a shekarar 1999 da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo y...