fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Tag: Emmanuel Macron

Bayan kamuwa da Coronavirus,  Shugaban kasar Faransa ya shiga wani mawuyacin hali na galabaita

Bayan kamuwa da Coronavirus, Shugaban kasar Faransa ya shiga wani mawuyacin hali na galabaita

Kiwon Lafiya
Shugaban kasar Faransa,  Emmanuel Macron na cikin halin zazzabi, da tari da kasala bayan kamuwa da cutar Coronavirus/COVID-19.   Le Parisien ta ruwaito cewa, shugaban na Faransa na samun kulawa sosai daga Likitoci bayan kamuwa da cutar kuma matarsa ma an killaceta.   Wata majiya daga gwamnatin kasar ta Faransa ta bayyana cewa, Macron na cikin mawuyacin hali, kamar yanda Hutudole ya fahimta daga Rahoton. Hakana kuma kamin tabbatar masa da cutar, ya halarci wani taro inda ya gaisa da wasu da dama daga cikin shuwagabannin Turai.
Da Duminsa:Shugaban Kasar Faransa ya sassauto kan kalaman Batanci ga Annabi(SAW)

Da Duminsa:Shugaban Kasar Faransa ya sassauto kan kalaman Batanci ga Annabi(SAW)

Siyasa
Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron da a baya ya goyi bayan batanci ga Annabi(SAW) da aka yi a wani zane da mujallar Charlie Hebdo ta yi a yanzu ya sassauto.   A wata hira da aka yi dashi a gidan Jaridar Aljazeera ya bayyana cewa yanzu ya fahimci cewa zanen Annabi(SAW) da aka yi ya batawa musulmi rai.   Saidai yace hakan ba hujja bace da ya kamata a fake da ita wajan kai hare-hare,  kamar yanda kamfanin dillancin labaran AFP ya bayyana.   #BREAKING French President Emmanuel Macron expressed understanding that cartoons of the prophet Mohammed could shock Muslims, but said that this could never be used to justify violence, in an interview with Al-Jazeera to be broadcast in full on Saturday https://twitter.com/AFP/status/1322525431082504193?s=19
Hotuna:Yanda aka yi Arangama a kasar Ingila tsakanin ‘yansanda da Musulmai da suka fito neman a girmama manzon Allah(SAW) da Allah wadai da kasar Faransa

Hotuna:Yanda aka yi Arangama a kasar Ingila tsakanin ‘yansanda da Musulmai da suka fito neman a girmama manzon Allah(SAW) da Allah wadai da kasar Faransa

Siyasa
Musulmai a Birnin Landan na kasar Ingila su  fito a yau inda suka je ofishin jakadancin Faransa dake Landan din suka yi zanga-zangar neman a girmama Annabi(SAW).   Musulman sun kuma dauki kwalaye da ke bayyana shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron a matsayin shaidani, wasu kuma na kira a gareshi ya girmama manzon Allah(SAW).   Saidai daga baya 'yansanda sun bukaci masu zanga-zangar su watse kuma sun watse din amma an samu kalilan da suka ki tafiya, Hukumar 'yansandan birnin ta sanar da kama mutane 3 a zanga-zangar.   Hakanan kuma ofishin jakadancin kasar Faransar dake Landan ya bayyana cewa kasarsu ba zata canja hali ba kan bayar da 'yancin fadar albarkacin baki ba. Macron has become the focal point of Islamic fury after defending Charlie Hebd...
Saddiq Sani Saddiq ya la’anci shugaban kasar Faransa saboda goyon bayan batanci ga Annabi(SAW)

Saddiq Sani Saddiq ya la’anci shugaban kasar Faransa saboda goyon bayan batanci ga Annabi(SAW)

Siyasa
Shugaban kasar Kasar Faransa, Emmanuel Macron na ce gaba da samun la'ana da suka daga kasashen Musulmai a fadin Duniya saboda goyon bayan zanen batanci ga Annabi(SAW) da wata jarida ta yi.   Tauraron fina-finan Hausa,  Saddiq Sani Saddiq na cikin wanda suka goyi bayan la'ana ga shugaban kasar faransar.   Ya bayyana cewa Fushin Allah ya sauka akan shugaban kasar Faransa da masu goya maya baya kan cin zarafin Annabi Muhammad(SAW). Yace tabbas wannan ya cancanci Allah wadai ga dukkan musulmin Duniya. https://www.instagram.com/p/CG2rsN5Hf0i/?igshid=1ty6ena8lm0pi   May Allah's wrath be on Macron, woe unto him and whoever support belittling of our beloved prophet (SAW). Verily this is worth morning and condemnation for Muslims all over the world. @emmanuelmacr...
Adalci:Shugaban kasar Faransa na niyyar yin Murabus dan sake tsayawa neman takarar shugabancin kasar dan ayi sahihin zabe

Adalci:Shugaban kasar Faransa na niyyar yin Murabus dan sake tsayawa neman takarar shugabancin kasar dan ayi sahihin zabe

Siyasa
A kasar Faransa ana ikirarin cewa shugaban kasar Emmanuel Macron zai yi murabus domin sake tsayawa takarar shugaban kasa da za'a gudanar.     Jaridar Le Figaro ta rawaito cewa a taron da Macron ya gudanar da wasu mazauna Landan ta bidiyo konferans ya bayyana cewa shirye yake ya sake daukar wata matakin siyasa.   Ana ikirarin cewa shugaba Macron da ya kasance shugaban kasar tun a shekarar 2017 zai yi murabus daga mukaminsa domin sake samun damar tsayawa takarar shugaban kasar a zaben share fagen da za'a gudanar.     Daya daga cikin wadanda suka halarci taron ya bayyana yakinin cewa Macron zai ci zaben sabili da babu wani kwararren dan takara da zai kalubalance shi.     Idan Macron ya yi murabus shugaban majalisar kasar ...