fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Tag: Fasto Tunde Bakare

2023: Inyamurai basu da yawan da zasu samar da shugaban kasa>>Fasto Tunde Bakare

2023: Inyamurai basu da yawan da zasu samar da shugaban kasa>>Fasto Tunde Bakare

Siyasa
Fasto Tunde Bakare, Shugaban Cocin Citadel Global Community dake Legas ya bayyana cewa inyamurai basu da yawan da zasu samar da shugaban kasa a Najeriya.   Ya bayyana hakane a wata hira da me mujallar Ovation Magazine, Watau Dele Momodu inda yace ko kadan ba wai baya shiri da iyamurai bane yace yana sonsu kuma yana musu fatan Alheri.   Yace amma jam'iyyar APHA ba zata iya samar da shugaban kasa ba, yace dolene sai Inyamurai sun shiga siyasar kasa an dama dasu kuma sun hada kai da kudu da arewa saboda ita Dimokradiyyar tana amfani da yawan jama'a ne, yace kada su koma gefe suna kukan cewa ana nuna musu wariya. “The Igbos are my brothers and sisters, God bless them, I love them and I care about them. They should also come to mainstream politics because APGA as a ...
Yanda Oby Ezekwesili ta ki amincewa ta zama mataimakiyar Shugaba Buhari>>Fasto Tunde Bakare

Yanda Oby Ezekwesili ta ki amincewa ta zama mataimakiyar Shugaba Buhari>>Fasto Tunde Bakare

Siyasa
Fasto Tunde Bakare wands yawa shugaban kasa, Muhammadu Buhari mataimaki a takarar da yayi a zaben 2011 ya bayyana yanda Oby Ezekwesili ta ki amincewa ta zama mataimakiyar shugaban kasar a wancan lokacin.   Yace shugaba Buhari ya kirashi ya nemi ya samo masa abokin takara daga kudu wanda zai zama sananne kuma me karfin fada aji tunda kasancewar kasar nada bangare-bangare, ba zai yiyu mutum daya bangare daya ya ci zabe ba.   Fasto Bakare a hirar da yayi da Sunnews ya bayyana cewa, ya tuntubi mutane irin su, Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin shugaban kasa na yanzu da Jimi Agbaje, Ministan Kasuwanci na yanzu, da Niyi Adebayo, yace fasto Enoch Adeboye ne ya hadashi da Ezekwesili amma ta ki amincewa da tayin.   Yace fasto Enoch ya bayyana cewa tana da damar kin a...
Babu gudu ba ja da baya sai na tsaya takarar shugaban kasa a 2023>>Fasto Tunde Bakare

Babu gudu ba ja da baya sai na tsaya takarar shugaban kasa a 2023>>Fasto Tunde Bakare

Siyasa
Fasto Tunde Bakare na cocin Citadel Global Community ya jaddada Aniyarsa ta cewa zai tsaya takarar shugaban kasa a shekarar 2023.   A baya Faston yace shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne na 15 shi kuma shine zai zama na 16, yace yayi shekaru 30 yana shiryawa wannan aiki dan haka wanda bai sani ba ya sani zai tsaya takarar shugaban kasa a shekarar 2023.   Da ake hira dashi a gidan talabijin na Arise kuma aka tambayeshi game da wannan aniya tasa, ya bayyana cewa tabbas har yanzu yana kanta.   Yace amma zabin 'yan Najeriya ne su zabeshi ko kuma akasin haka idan ya tsaya takarar, yace a matsayinsa na dan kasa yana da 'yancin haka kuma ba zai tsaya yana ganin al'amura na faruwa ba dan kuwa yana da yanda za'a warwaresu.   Saidai yace wannan buri nasa ba...
Ni zan gaji Buhari a 2023>>Fasto Tunde Bakare

Ni zan gaji Buhari a 2023>>Fasto Tunde Bakare

Siyasa
Fasto Tunde Bakare ya bayyana cewa shine zai gaji shugaban kasa,Muhammadu Buhari a shekarar 2023.   Ya bayyana hakane a hirarsa da Jaridar Sun, kamar yanda Hutudole ya samo, saidai bai bayyana jam'iyyar da zai fito takara ba inda yace sai nan da wani lokaci sannan za'a sani. Ya kuma yi magana akan tsarin karba-karba inda yace ba lallai bane a ra'ayinsa duk wanda ya cancanta kawai ya zama shugaba ba sai an yi wata karba-karba ba.   Da aka tambayeshi me zai ce kan mulkin shugaba Buhari? Sai yace duk da dai ba'a kai inda ake son kaiwa ba amma shugaban yayi kokari sosai. Ta fannin tsaro da tattalin arziki.   An kuma Tambayeshi maganar Bola Ahmad Tinubu da shima watakila zai tsaya takarar shugaban kasa. Tunde Bakare yace yana masa fatan Alheri domin dan s...