fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: Fyade

Yanda aka kama yaro dan shekaru 7 da zargin Fyade

Yanda aka kama yaro dan shekaru 7 da zargin Fyade

Tsaro
'Yansanda a kasar Amurka sun kama karamin yaro me shekaru 7 bisa zargin fyade.   An kama yaronne a birnin New York na kasar. Saidai ba'a bayar da cikakken bayanin yanda Lamarin ya faru ba.   An dai bayar da Belin yaron inda nan gaba za'a gurfanar dashi a yi shari'a.   Saidai wani Lauya me kare matasa, Anthony Martone ya bayyana cewa wannan shirmene.   Yace yaro dan shekaru 7 be san me yake yi ba a Duniya da za'a ce yayi fyade. Yace baya tunanin 'yansandan zasu yi nasaraba Shari'ar. Anthony Martone, a Queens attorney who handles youth defense cases slammed authorities as 'absurd' for bringing the charges against the 7-year-old and said he believes it is almost an 'impossibility' that they will stick. 'Instinctually, it shouldn't happen t...
Mata 8 na zargin wani shararren Fasto da musu Fyade

Mata 8 na zargin wani shararren Fasto da musu Fyade

Uncategorized
An samu karin mata 8 da suka bayyana suna zargin wani Fasto, Shepherd Bushiri da yi musu fyade.   Ana dai shari'ar fastonne dan Asalin kasar Malawi dake aiki da cocin ECG inda ake zarginsa da laifukan Fyade,  Damfara, Gujewa beli da sauransu.   Fyaden wanda ake zarginshi ya fara tun daga shekarar 2016 ne inda mata suka bayyana cewa ya rika amfani da magunguna yana basu, su fita hayyacinsu, ya musu fyade,  hakanan wasu kuma sun bayyana cewa ya rika mudu da karfin tsiya.   Akwai mata daga tsakanin shekaru 16 da ake zargin Faston yawa fyade. Ya rika musu kyautar kudade da cewa zai musu addu'a da kuma barazanar Kisa idan suka tona masa Asiri. A wasu lokutan ma an bayyana cewa Faston ya rika aika 'ya'yansa suna dauko masa matan da yake lalata dasu. He was...
Bisa Kuskure ta Mutu yayin da nake mata fyade>>Wani da ake zargi da yiwa me shekaru 10 fyade

Bisa Kuskure ta Mutu yayin da nake mata fyade>>Wani da ake zargi da yiwa me shekaru 10 fyade

Uncategorized
Wani Manomi, Isreal Ikumiyi dan shekaru 27 ya bayyana cewa ya kashe yarinya me shekarub10 da yakewa fyade ne bisa kuskure.   Lamarin ya farune ranar 2 ga watan Fabrairu na shekarar 2021 a garin Akinfosile, dake karamar Hukumar Okitipupa na jihar Ondo.   Yarinyar wadda ke ajin Firamare manomin ya jata zuwa dakine da yaudarar cewa zai bata kudi.   Yace ya rufewa yarinyar bakine saboda kada a ji kukanta, wanda a haka numfashinta ya sarke ta mutu. Yace bai da Budurwa ne kuma da yarinyar ta bishi zuwa daki sai yaji sha'awarsa ta motsa shiyasa ya mata fyaden.   Bayan kammala sauraren karar, Mai Shari'a NT Aladejana ya daga ci gaba da shari'ar zuwa 3 ga watan Mayu sannan yace a tsare wanda ake zargi.   She came to meet me in my kitchen asking...
An kama dan shekaru 70 da yawa me shekaru 7 fyade a Jihar Jigawa

An kama dan shekaru 70 da yawa me shekaru 7 fyade a Jihar Jigawa

Tsaro
Jami'an tsaro sun kama wani dan shekaru 70 da zargin yiwa karamar yarinya me shekaru 7 fyade a jihar Jigawa.   Wanda aka kama din sunansa Ibrahim Nasaleh dake karamar hukumar Kiyawa. Kakakin 'yansandan jihar, Zubairu Ismail ya tabbatar da faruwar lamarin.   Yace an kai yarinyar da akawa fyaden Asibiti sannan kuma an kama wanda ake zargi. “The arrest was due to a report made by the mother of the victim who lives in Shuwarin Village,  Kiyawa Local Government at the Divisional Police Headquarters, Kiyawa, that the said Ibrahim Nasaleh had carnal knowledge of her daughter who is just seven years of the same address in his house. “The victim was quickly rushed to Sexual Assault Referral Center, Dutse for medical examination, while the case is still under investig...
‘Yar shekaru 15 ta kashe wanda ya mata fyade, yana tsaka da aikatawa

‘Yar shekaru 15 ta kashe wanda ya mata fyade, yana tsaka da aikatawa

Tsaro, Uncategorized
Wata yarinya 'yar shekaru 15 ta kashe mutumin da ya mata fyade. Ta dauki bindigar mutumin dake mata fyaden ta harbeshi kuma ya mutu har lahira.   Lamarin ya farune a garin Wedela na Carletonville, ta kasar Africa ta Kudu.   Kakakin 'yansandan yankin, Eddie Boboko ya tabbatar faruwar lamarin ranar 8 ga watan Maris. Yace mutumin ya bi yarinyar tare da abokanta inda ya musu fashi sannan kuma ya yiwa yarinyar fyade.   Yana cikin mata fyaden ne hannun ta ya kai kan bindigarsa, inda ta dauko ta kasheshi. Yace zuwa yanzu dai basu tantance daga ina mutumin ya fito ba ko sunansa. Captain Eddie Boboko, the SAPS Spokesperson for the cluster, who confirmed the incident on Monday, March 8, said the girl was accosted by a man on Saturday night, and was forced into...
Kotu ta daure Robinho daurin shekaru 9 kan Fyade

Kotu ta daure Robinho daurin shekaru 9 kan Fyade

Wasanni
Kotu a kasar Italiya ta tabbatarwa da tsohon dan wasan Manchester City hukuncin daurin shekaru 9 a gidan yari saboda yiwa wata mata fyade.   An zargi Robinho da yiwa wata mata 'yar shekaru 20 fyade a shekarar 2013 a wani gidan Rawa na kasar Italiya.   A shekarar 2017 ne aka sameshi da laifi inda kuma a shekarar data gabbata, Watan Disamba aka yanke masa Hukunci. Saidai ya daukaka kara.   A kotun da ya daukaka kara ya so ya canja labarin da ya fada a kotun baya wanda hakan yasa kotun ta tabbatar masa da hukuncin baya. Kungiyarsa ta Santos ta dakatar dashi inda tace idan aka tabbatar masa da hukuncin fyaden, zata koreshi.
Na tube mata kaya da niyyar in mata fyade amma sai mazakutata ta kwanta>>Me laifi ya gayawa Kotu a Maiduguri

Na tube mata kaya da niyyar in mata fyade amma sai mazakutata ta kwanta>>Me laifi ya gayawa Kotu a Maiduguri

Uncategorized
Wani dake zarginsa da aikata Fyade, Jibrin Yuguda ya bayyana cewa shi dai yayi yunkurin aikatawa amma bai kai ga aikatawar ba.   An kamashine tare da abokin lalatarsa,Sha'aibu Isa a karamar hukumar Shani dake jihar, saidai an yanke musu hukunci kan aikata ba daidai ba.   Jibrin ya bayyana cewa, ya kama wadda zasu wa fyaden a gona ya cire mata kaya da niyyar ya mata fyade amma sai mazakutarsa ta kwanta. Yace dan hakane sai ya rike mata hannuwa abokin lalatarsa ya mata fyaden.   Mai Shari'a Gana Wakkil na babbar kotun jihar ya bayyana cewa masu gabatar da kara sun kasa nunawa kotu gamsshiyar hujja kan aikata fyaden da ake zargin mutanen dasu sannan Likita ya kasa bayyana a gaban kotun da ya mata jawabin da zai gamsar da ita cewa wanda ake zargin sun aikata la...
Dan Shekaru 70 me dauke da cutar Kanjamau ya yiwa me shekaru 5 fyade

Dan Shekaru 70 me dauke da cutar Kanjamau ya yiwa me shekaru 5 fyade

Wasanni
Dan shekaru 70 da ake zargin na dauke da cutar Kanjamau ya yiwa yarinya me shekaru 5 fyade a gwer na jihar Benue.   Mutumin me suna Nicodemus Ake makwaucin gidan su yarinyar da yawa fyadene. An kamashi yana hannun 'yansanda, inda ita kuma yarinyar aka kaita Asibiti dan kulawa.   Dan rajin kare hakkin bil'adama, Ukan Krugh yayi fargabar cewa akwai yiyuwar mutumin ya gogawa yarinyar da yawa fyaden cutar ta Kanjamau dama wasu da yayiwa fyade a baya.   Mutumin kuma dangin magaifin yarinyar ne sannan mahaifiyar na son a rufa Asiri dan kada dangi su hantareta. Kakakin 'yansandan Jihar, Catherine Anene ta tabbatar da faruwar lamarin, kamar yanda Daily Trust ta ruwaito.  
Matashiya nason Canja sunanta bayan da mahaifinta ya mata fyade

Matashiya nason Canja sunanta bayan da mahaifinta ya mata fyade

Uncategorized
Wata matashiya na son cire sunan mahaifinta daga sunan ta bayan da mahaifin nata ya mata fyade.   Matashiyar, Linda ta bayyana cewa a shekarar 2019 ne mahaifin nata ya mata fyade inda kuma ya mata barazanar zata mutu idan ta fada.   Ta bayyanawa Manema labarai irin wahalar da ta shiga a hannun Mahaifinta a ofisin 'yansanda na jihar Legas. Tace bata san da wane irin kalamai zata yi amfani wajan bayyana rashin jin dadinta ba.   Matashiyar dai na da shekaru 19 ne. “Words cannot narrate the trauma and pains I suffered.” Following the rape incidents, Linda is appealing to her mother to change her surname, failure of which she might commit suicide. She said, “Sometime in 2019, I went to stay with my aunty (paternal) in Ilogbo Ifo, Ogun. My father cam...