fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Yanzu-Yanzu: Na sa a sake zaben sabbin wanda za’a baiwa sarkin Zazzau bayan na soke sunayen farko

Yanzu-Yanzu: Na sa a sake zaben sabbin wanda za’a baiwa sarkin Zazzau bayan na soke sunayen farko

Siyasa
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya tabbatar da soke sunayen farko da masu nada sarkin Zazzau suka fitar.   Gwamnan yace sunayen farko ya soke sune saboda ba'a saka sunayen mutane 2 dake neman sarautar ba. https://twitter.com/GovKaduna/status/1311364131828707332?s=19 Yace ya bada umarnin a sake zaben wasu sabbin sunayen. Gwamnan ya bayyana hakane ta shafinsa na sada zumuntar Twitter.  
Mafi Munin Aiki a Najeriya shine ka zama Gwamna, Kowa kallon barawo yake ma>>Gwamna El-Rufai

Mafi Munin Aiki a Najeriya shine ka zama Gwamna, Kowa kallon barawo yake ma>>Gwamna El-Rufai

Siyasa
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa 'yan Najeriya da dama nawa gwamnoni mummunan Kallon cewa barayine kawai.   Gwamnan ya bayyana hakane a ganawar da yayi da gidan talabijij din Channelstv inda yace mutane na tunain gwamnoni basa komai in banda satar kudi, wasu na tunanin ana baiwa gwamnoni kudin tsaro wanda suke yanda suka ga dama dasu. Yace amma maganar gaskiya itace aikin gwamna shine aiki mafi muni a Najeriya, yace Gwamnatin tarayya na iya buga kudi amma su basa iya bugawa sannan akwai iyakar da aka kayyade musu akan ciwo bashi.   Yace aikin gwamna na daya daga cikin ayyuka mafiya wahala a Duniya, yace in banda Legas yawanci jihohin Najeriya da kudin da gwamnatin tarayya ke aika musu suke Dogara.
Mutane 7000 na kira ga kasashen Tutai su hana Gwamna El-Rufai shiga kasashensu

Mutane 7000 na kira ga kasashen Tutai su hana Gwamna El-Rufai shiga kasashensu

Siyasa
Yayin da ake tsaka da Rahotannin dake nuna cewa kasar Amurka ta saka gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai cikin 'yan Najeriya da ta hana shiga kasarta, wasu 'yan Najeriya 7000 sun sakawa wani kira hannu dake neman kasashen Turai suma su hana gwamnan zuwa kasashensu.   Tsohon hadimin tsohon shugban kasa, Reno Omokri ne ya fara wannan kiraye a shafin Change.org inda ya bayar da dalilan cewa a baya gwamna El-Rufai ya baiwa 'yan ta'adda kudi dan su daina kaiwa mutane hari, abinda ya zuzuta wutar rikicin dake faruwa a Kaduna. Hakanan ya kuma zargi da kai wani Fasto dake Zaria kotu saboda zargin bata masa suna, Omokri ya kuma zargi El-Rufai da yiwa kasashen Turai barazana a lokacin zaben shekarar 2019 wanda yace da wadannan dalilai ne yake neman kasashen Turai da su bi s...
Duk Ministocin Shugaba Buhari Babu Wanda Ya Kai Sheikh Pantami Jajircewa Wajen Aiki Tukuru>>Gwamna El-rufa’i

Duk Ministocin Shugaba Buhari Babu Wanda Ya Kai Sheikh Pantami Jajircewa Wajen Aiki Tukuru>>Gwamna El-rufa’i

Uncategorized
"Idan za ku lissafa Ministoci 2 ko 3 wadanda suka jajirce wajan aiki tukuru a cikin wannan gwamnatin, to mai girma Ministan Sadarwa Dakta Isa Ali Ibrahim Pantami ne na farko da yafi kowa jajircewa wajan yin aikin da ya dace. Ya dauki ma'aikatar dake bacci ya inganta ta zuwa ingattaciyar ma'aikatar karni na 21, cewar Gwamna Nasir El-rufa'i
Manyan Mutanen Arewa sun goyi bayan maganar Gwamna El-Rufai na cewa a barwa kudu shugaban kasa a 2023

Manyan Mutanen Arewa sun goyi bayan maganar Gwamna El-Rufai na cewa a barwa kudu shugaban kasa a 2023

Siyasa
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yayi kiran cewa a barwa 'yan kudu shugaban kasa a shekarar 2023 inda yace bayan shugaba Buhati ya kammala shugabancinsa dan kudune ya kamata mutanen Arewa su goyawa baya.   Wannan ra'ayi nashi ya zo daidai dana wasu manyan Arewa, cikinsu akwai Tanko Yakasai wanda hadimin tsohon shugaban kasa, Shehu Shagari ne. Hutudole ya samo muku a hirar da yayi da Vanguard cewa, idan akwai tsarin karba-karba a kundin APC ya kamata su girmama hakan inda yace shekarar 2019 da shugaba Buhati yayi takara babu wanda ya nemi kujerar shugaban kasar dan haka kudu ya kamata su barwa a 2023. Shima Tsohon Ministan Tama da karafa, Wantaregh Paul Unongi ya bada shawarar a barwa kudu takarar shugabancin kasa a shekarar 2023. Shima dai tsohon Gwamnan ...
Jihar Kaduna Ta Sassauta Dokar Hana Fita a kananan hukumomin Kauru Da Zangon-Kataf

Jihar Kaduna Ta Sassauta Dokar Hana Fita a kananan hukumomin Kauru Da Zangon-Kataf

Tsaro
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Asabar ta ce ta sassauta dokar hana fita a kananan hukumomin Kauru da Zango Kataf na jihar. Kwamishinan Tsaro & Harkokin Cikin Gida, Samuel Aruwan ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Kaduna. Mista Aruwan ya ce, hukumomin tsaro sun shawarci gwamnatin jihar game da mummunan hatsarin hare-hare, musamman a karamar hukumar Zangon-Kataf. Kimantawa ta fuskar tsaro ta kuma tabbatar da cewa akwai alamun kyakkyawan kokarin a nuna zaman lafiya tsakanin al'ummomin Atyap, Hausawa da Fulani na karamar hukumar Zangon-Kataf. “A yayin da kokarin rage matsala ga al'ummomi tare da inganta zaman lafiya ya ci gaba, Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da shawarar da ta sassauta dokar hana fita a cikin Kauru da Zangon-Kataf. “Awanni na Lokaci zi...
Nine Gwamna idan ba’a zageni ba wa za’a zaga>>Gwamnan Kaduna

Nine Gwamna idan ba’a zageni ba wa za’a zaga>>Gwamnan Kaduna

Siyasa
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa da ya zo mulki ya tarar ana biyan wasu mutanen kudancin Kaduna kudi wai dan a zauna Lafiya.   Yace ya dakatar da bayar da wadannan kudi inda yace bashi da lokacinsu. Yace yawancinsu wanda suke wannan abu basu da aikin yi ko sana'a. Hutudole ya samo muku wannan magana ta Gwamnane daga hirar da yayi da gidan talabijin na Channelstv, kamar yanda wakilinmu ya bibiya. Gwamnan yace wasu ne kawai suke zuwa su tayar da husuma dan su samu kudin tallafi daga gurare daban-daban. Yace shi bai yadda da haka ba, ya hadasu da jami'an a yi maganin kowanene duk matsayinsa yace basa jin tsoronshi. Hutudole ya fahimci cewa gwanan yace Maharan dake kai hari na satar shanu Fulani ne wanda sun mayar da abin sana'a.   Yace k...
Wannan Ra’ayinkane>>Nazir Sarkin Waka ya gayawa Gwamnan Kaduna kan zaben 2023

Wannan Ra’ayinkane>>Nazir Sarkin Waka ya gayawa Gwamnan Kaduna kan zaben 2023

Siyasa
Tauraron mawakin Hausa kuma Jarumi, Nazir Ahmad Sarkin Waka ya mayarwa da Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai martani kan maganar da yayi na cewa kada dan Arewa ya fito neman takarar shugaban kasa a zaben 2023.   Gwamna El-Rufa'i ya bayyana hakane a hirar da bBC ta yi dashi wanda yace dalili shine haka tsarin kasar yake bawai shima dan yana so ba.   Wannan ra'ayi na gwamnan Kaduna ya jawo martani da yawa tsakanin mutane.   Nazir da yake mayar da Martani kan wannan magana ta shafinsa na Instagram ya bayyana cewa, "Wannan ra'ayinka ne kai da wanda basu san me na kasa ke ciki ba" https://www.instagram.com/p/CDq17ELpdJi/?igshid=1fkuajxm94xer
Gwamna El-Rufa’i ya taya Matarsa Murnar zagayowar ranar haihuwarta

Gwamna El-Rufa’i ya taya Matarsa Murnar zagayowar ranar haihuwarta

Nishaɗi
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya taya Matarsa, Asia Ahmad El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarta.   Malam ya saka sakon taya murnar ta shafinsa na sada zumunta inda ya bayyana ta a matsayin oganniyarsa.   Yace yana mata fatan Alheri kuma Allah ya sakawa 'ya'yansu Albarka. Ya kara da cewa nan bada dadewa ba zasu cika shekaru 29 da yin aure. https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=10163986440025128&id=393816480127
Gara Bara da Mutuwa>>Martanin Gwamnan Kaduna da aka ce masa ‘yan Kasuwa Sun fara Bara saboda kulle kasuwanni

Gara Bara da Mutuwa>>Martanin Gwamnan Kaduna da aka ce masa ‘yan Kasuwa Sun fara Bara saboda kulle kasuwanni

Siyasa
Gwamnan dai ya shafe kusan wata guda yana jinyar cutar korona bayan ya kamu a ƙarshen watan Maris, kafin sanar da warkewarsa daga bisani.   Ya ce gwamnati ta umarci mutane su riƙa sanya takunkumi a duk lokacin da suka fito daga gida, "amma mutane sun ƙi ji". Yanzu in ka fita kana garin Kaduna, mun ce duk wanda ya fito daga gidansa, ya sa takunkumi, ya sa facemask, mutane ba sa sawa, cewar Elrufa'i. "In ka tsayar da mutum ka ce ya bai sa ba. Sai ya fito da ita daga aljihu. (Ya ce) yana da ita".   Gwamnan ya ce takunkumin wata kariya ce daga kamuwa daga ƙwayar cutar korona, kuma yana hana yaɗa cutar ga wasu mutane, idan mutum na ɗauke da ita.   An kuma tambayi Nasir Elrufa'i kan sane da halin da jama'arsa ke ciki musamman ma 'yan kasuwar jiha...