fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

Tag: Gwamnatin tarayya

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin tarayya ta rage farashin Man fetur zuwa N162.44 kan kowace Lita

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin tarayya ta rage farashin Man fetur zuwa N162.44 kan kowace Lita

Siyasa
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage farashin Man fetur daga N168 zuwa 162.44 akan kowace Lita daga 14  ga watan Disamba.   Ministan kwadago, Chris Ngige ne ya bayyanawa manema labarai a karshen ganawar da suka yi da kungiyar kwadago a daten daya gabata. Minister of Labour and Employment, Chris Ngige told reporters at the end of a meeting with labour leaders which began at 9pm on Monday and ended at 1:30am on Tuesday.TheNation
Gwamnati ta amince da kashe N117bn don gina tituna a Kano, Jigawa, Katsina, Anambra, Enugu

Gwamnati ta amince da kashe N117bn don gina tituna a Kano, Jigawa, Katsina, Anambra, Enugu

Siyasa
Majalisar Zartarwa ta Tarayya, FEC, karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis a Abuja, ta amince da Naira biliyan 117.6 don sake gina wasu titunan gwamnatin tarayya.   Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Fashola da takwaransa na Albarkatun Ruwa, Sulaiman Adamu, sun bayyana hakan lokacin da suka yi wa manema labarai na Fadar Shugaban Kasa bayanin sakamakon taron FEC. Mista Fashola ya bayyana cewa an amince da ayyukan hanyoyin ne domin saukakawa masu zirga zirga.
Gwamnatin Tarayya ta fara bada Horaswa ga ma’aikata kan fasahar zamani akaro na 2

Gwamnatin Tarayya ta fara bada Horaswa ga ma’aikata kan fasahar zamani akaro na 2

Siyasa
Gwamnatin Tarayya ta fara horar da ma’aikata a ma’aikatu, sassa da kuma hukumomin (MDAs), don inganta karfin su don cimma burin sauyin na zamani na Shugaba Muhammadu Buhari.   Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Dijital, Dakta Isa Pantami, ya bayyana hakan a yayin bude taron karo na biyu ga mahalarta 400 daga MDA 100 na Kungiyoyin Kimiyyar Canji na Dijital (DT-TWGs) a Abuja ranar Litinin. Ya kara da cewa a zamanin da ake ciki na Matain tattalin arziki, dole ne gwamnati ta dauki digitization a matsayin wani bangare na gudanar da mulki domin samun nasara da kuma gogayya a duniya.
Bamu cire ASUU daga IPPIS ba>>Gwamnatin tarayya

Bamu cire ASUU daga IPPIS ba>>Gwamnatin tarayya

Uncategorized
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan ci gaba da biyan malaman jami'a albashi karkashin Kungiyar ASUU.   Da yake magana, da manema labarai, Ministan Kwadago, Chris Ngige ya bayyana cew abinda ya faru a zaman da suka yi da ASUU shine kamin su kammala tantance manhajar UTAS da ASUU din ta basu, zasu biya ma'aikatan malaman akan tsohon tsari. Yace sai an kammala tantance UTAS sannan za'a san matakin da ya kamata a dauka.
Gwamnatin tarayya ta amince ta baiwa ASUU Biliyan 65 dan a janye yajin aiki

Gwamnatin tarayya ta amince ta baiwa ASUU Biliyan 65 dan a janye yajin aiki

Siyasa
Gwamnatin tarayya ta amince ta baiwa kungiyar malaman jami'a ta ASUU Jimullar Biliyan 65 dan su janye yajin aikin da suke.   Sannan gwamnatin ta amince ta biya kudin wanda na Alawus ne ga malaman jami'o'in ta hanyar wani tsari na daban ba IPPIS ba kamin ta kammala tantamce tsarin UTAS da ASUU ta bata.   Hakanan akan maganar Albashin malaman jami'ar da aka dakatar, Ministan Kwadago, Chris Ngige ya bayyana cewa, Ma'aikatar Kwadago da ta Ilimi zasu yi aiki tare dan ganin an biya malaman Albashin da suke bi. “The FG reiterated that her offer of N40 billion or 35 billion whichever is accepted by ASUU was for all the universities unions: ASUU had proposed that N40 billion be paid immediately for all unions ,” the Minister said. Ngige said all vice-chancellors are ...
Akwai yiyuwar Gwamnati ta sassauto kan maganar IPPIS a Sulhu da ASUU

Akwai yiyuwar Gwamnati ta sassauto kan maganar IPPIS a Sulhu da ASUU

Siyasa
Alamu sun bayyana cewa gwamnati na shirin dakatar da Amfani da IPPIS a kan Jami'o'i dan amincewa da sabuwar manhajar da kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta gabatar mata.   Kakakin ma'aikatar Kwadago, Charles Akpan ne ya bayyana haka a ganawarsa da Punch inda yace amma akwai sharadin cewa dole manhajar ta ASUU ya zamana zata iya magance matsalar ma'aikatan Bogi da kuma Rashawa da cin hanci.   Ya kara da cewa gwamnatin na kokarin ganin an an habaka harkar bincike dan haka idan an samu wata manhaja da ta fi ta IPPIS inganci, a shirye take ta karbeta. “The aim of the IPPIS is to monitor government finances and salaries of workers and also to eliminate ghost workers’ syndrome. The government is looking to save money and remove corruption from the system. “So, if a...
Dalilin da yasa muka budewa Dangote da BUA boda su ci gaba da fitar da kaya>>Gwamnatin tarayya

Dalilin da yasa muka budewa Dangote da BUA boda su ci gaba da fitar da kaya>>Gwamnatin tarayya

Siyasa
Gwamnatin tarayya ta yi karin haske kan dalilin da yasa ta bar kamfanonin Dangote, BUA da wani kamfanin Iskar Gas su ci gaba da fitar da kaya zuwa kasashen waje.   Kakakin hukumar Kwastam, DC Joseph Attah ya bayyanawa manema labarai cewa, an bar kamfanonin ne su rika kai kaya zuwa wasu kasashen Africa saboda yanda ake bukatar kayayyakin nasu a wadannan kasashe.   Yace ba zai iya tuna sunan dayan kamfanin ba amma duk dan amfanin kasashen Africa ne aka bari ana fitar da kayan.   Da aka tambayeshi ko za'a kara yawan kamfanonin da aka budewa bodar? Yace bai sani ba dan baya aiki a fadar shugaban kasa.   “The Presidency, in its magnanimity, has approved the exemption of three companies, Dangote Cement, BUA and a gas supply firm from its border closure...
Karya ake mana, Bamu ce zamu rabawa mutane Miliyan 30 kyauta ba>>Gwamnatin tarayya

Karya ake mana, Bamu ce zamu rabawa mutane Miliyan 30 kyauta ba>>Gwamnatin tarayya

Siyasa
Fadar Mulkin Najeriya ta Aso Rock ta karyata wani bayani da ake yadawa cewa wai zata rabawa mutane, 'yan Kasuwa Naira Miliyan 3 kyauta a matsayin Tallafin Coronavirus/COVID-19.   Sanarwar tace link din da ake turawa mutane ba na gaskiya bane kawai ana son yaudarar mutanene. Tace kada wanda ya yadda ya dashi.   Ta kara da cewa duk wata sanarwar bada tallafi ko taimako aka fitar da itane daga sanannun kafafen yada labaran gwamnati.   “The general public should note that these phishing links are generated by Scammers and intended to defraud unsuspecting Nigerians. “Government requests for applications are only via official channels & websites”, it warned.   Hakanan itama ma'aikatar kudi ta tarayya ta fitar da irin wannan sanarwar.   ...
Maganar Tambuwal kan jinkirta rabon kayan tallafi ba gaskiya bane>>Gwamnatin Tarayya

Maganar Tambuwal kan jinkirta rabon kayan tallafi ba gaskiya bane>>Gwamnatin Tarayya

Siyasa
Gwamnatin Tarayya, a ranar Talata, ta musanta ikirarin da Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Tambuwal ya yi, cewa ita ce musabbabin jinkirta rabon kayayyakin tallafi na COVID-19 ga ‘yan kasa a jihar. Yayin da yake kare jinkirin da gwamnatinsa ta yi na kai kayan agaji ga mazauna jihar, ya zargi Ministan Harkokin Jin Kai, Sadiya Umar-Farouq, yana mai cewa umarnin da Ministar ta bayar cewa jihar ta jinkirta Rarrabawar don tattara duk gudummawar gaba daya, shine dalilin aikin. Amma da take mayar da martani ga ikirarin gwamnan, gwamnatin tarayya ta ce za ta gwammace kada ta shiga gardama tare da gwamnan jihar Sokoto. Koyaya, an lura cewa gwamnan ya so boye gaskiya, tana mamakin shin tana da iko kai tsaye na yadda ya kamata a mulki jihohi ne. Da yake mayar da martani ga ikirarin na gwamna...