
Hisbah ta hana ‘yan mata rike babbar waya a kauyen Kuriga dake Jihar Kaduna
Hisbah a kauyen Kuriga dake karamar hukumar Chukun na jihar Kaduna ta hana mata rike waya kamar yanda Rahotanni suka bayyana.
A hirar da wasu mazauna garin suka yi da Sahara Reporters sun bayyana cewa dokokin da Hisbar take sakawa a garin na hansu rawar gaban hantsi.
Wani mazaunin garin yace Hisbah ta hana 'yan mata rike babbar waya da da ikirarin cewa ana amfani da ita wajan bata tarbiyyarsu.
Hakanan Hisbah tana hana matan saka irin katoton gisal dinnan.
Wani kuma cewa yayi har cikin gida jami'an Hisbah ke shiga a garin suna kama mutane idan ana shagalin biki.
"Hisbah had been ‘frustrating the lives of youths in Kuriga and often carry out severe punishment for moral failings’.
“Hisbah is punishing youths for keeping afro hair a...