
Gwamnatin jihar Kaduna ta bada damar sauran dalibai su koma ajujuwa ciki hadda na Islamiya
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bada damar sauran Dalibai su koma Ajujuwa ciki hadda makarantun Islamiya.
Sanarwar da ta fita daga gwamnatin jihar tace ajujuwan SS2, SS1 da JS2 na Sakandare duk zasu koma karatu.
Hakanan sauran Ajujuwan Firame ma zasu koma a makarantun Gwamnati da masu zaman kansu. Ciki hadda Islamiya.
Breaking
Kaduna State Government has approved Monday 22nd of February, 2021 as the second phase resumption date for SS2, SS1 and JS2 in Public and Private Secondary Schools; Primary 4, 5 and 6 for Public Primary Schools and Primary 3, 2, 1
and Nursery classes for Private Primary Schools including Islamiyah Schools respectively. I