fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Tag: kannywood

Hotuna: Shagalin bikin Bashir Mai Shadda da matarsa Hassana Muhammad

Hotuna: Shagalin bikin Bashir Mai Shadda da matarsa Hassana Muhammad

Auratayya, Nishaɗi
Fitaccen mai shirya fina finan kannywood Bashir Mai Shadda zai yi wuff da fitacciyar jauramar masana'antar wato Hassana Muhammad. Inda ya bayyana cewa yan matan kannywood biyu a ransa dake muradin aure, Aisha Aliyu Tsamiya da Hassana Muhammad, amma yanzu Hassana zai aura sakamako Aisha tayi aure. Za a daura auren nasu ne a ranar 13 ga watan maris. Ga kayatattun hotunan shagalin bikin su kamar haka.  
Damfara aka min ta Daloli da yawa wanda ko Gwamnane akawa haka sai ya girgiza shiyasa nace zan kashe kaina amma yanzu hankalina ya dawo>>Ummi Zee zee

Damfara aka min ta Daloli da yawa wanda ko Gwamnane akawa haka sai ya girgiza shiyasa nace zan kashe kaina amma yanzu hankalina ya dawo>>Ummi Zee zee

Nishaɗi
FITACCIYAR jaruma Ummi Ibrahim (Zee-Zee) ta bayyana wata damfarar ɗaruruwan miliyoyin naira da ta ce an yi mata a matsayin dalilin da ya sa ta ke son ta kashe kan ta.   A wani saƙon murya da ta fitar a yammacin wannan rana, Zee-Zee ta ce wani Inyamiri ne ya damfare ta zunzurutun kuɗi har naira miliyan 450 a kan harkar ɗanyen mai, shi ya sa ta ji gaba ɗaya ma zaman duniyar ya ishe ta.   Bayan sallama da ta yi tare da bayyana cikakken sunan ta, ta fara da cewa, “Na yi wannan ‘voice note’ ɗin nan zuwa ga ‘yan’uwa na ‘yan fim, ma’ana ‘yan Kannywood, domin in miƙa gaisuwa ta da kuma godiya ta ta musamman gare ku ga ƙauna da ku ka nuna min dangane da iftila’in da ya faɗa min a wannan satin, wanda har ta kai ga rai na ya ɓaci, shaiɗan ya shiga zuciya ta, na yi kuma iƙirarin ...
An yi sunan diyar Mustapha Nabraska inda ya saka mata sunan Amina

An yi sunan diyar Mustapha Nabraska inda ya saka mata sunan Amina

Nishaɗi
A makon da ya gabata ne dai hutudole.com ya kawo muku rahoton yanda Tauraron fina-finan Hausa, wanda ya fi kwarewa a bangaren Barkwanci,  Mustapha Nabraska ya samu karuwa inda aka haifa masa mace.   Mustapha ya sanar da hakane ta shafinsa na sada zumunta.   An yi suna, inda Mustapha ya bayyana cewa, an sakawa yarinyar sunan Amina, kuma ita da mahaifiyarta duk suna cikin koshin lafiya. A baya dai, hutudole.com ya ruwaito muku yanda Nabraska ya sanar da haihuwar
Nazir Ahmad Sarkin Waka kusa da dankareriyar Motarsa

Nazir Ahmad Sarkin Waka kusa da dankareriyar Motarsa

Nishaɗi
Tauraron fina-finan Hausa, Kuma Mawaki, Nazir Ahmad Sarkin Waka kenan a wannan kayataccen hoton nasa kusa da motarsa ta Alfarma.   Ya saka hoton a shafinsa na Instagram inda masoyansa da yawa suka yaba. A baya, hutudole.com ya ruwaito muku yanda Hafsat Idris ta yiwa kanta Addu'ar Allah ya kawo ma 'yan gaba, bayan da ta aurar da diyarta.    
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris tawa Diyarta aure: Kalli Hotunan Bikin

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris tawa Diyarta aure: Kalli Hotunan Bikin

Auratayya, Nishaɗi
Tauraruwar Fina-finan Hausa, Hafsat Idris, wadda aka fi sani da Barauniya, ko kuma 'yar Fim, tawa diyarta me suna Khadija Aure.   Abokan aikinta, da 'yan uwa da dama sun taru wajan kayataccen bikin da aka yi inda suka tayata Murna da farin ciki.   Hafsat ta saka hotuna da Bidiyon bikin sosai a shafukanta na sada zumunta. Itama abokiyar aikinta, Saratu Gidado,  wadda aka fi sani da Daso, ta saka hotunan a shafukanta inda ta bayyana cewq wajan bikin diyar Hafsat Idris ce me suna Khadija.   Da yawa dai sun rika mamakin hakan inda suka rika tambayar Daso cewa shin diyar Hafsat Idris ce ta cikin ta ko kuwa yaya batun yake?   A wasu lokutan dai Daso ta bayar da amsar cewa Eh! Diyar Hafsat ce, a wasu Lokutan kuma tace su tambayeta. https://www.instag...

Ibrahim Maishunku yayi rashin dan uwan Mahaifiyarsa

Nishaɗi
Tauraron fina-finan Hausa,  Ibrahim Maishinku ya sanar da rasuwar dan uwan mahaifiyarsa, Hassan Zumaili Araf.   Yace ya rasune ranar 25 ga watan Maris shekarar 2021 inda yayi fatan Allah ya gafarta Masa.   Muna fatan Allah jikansa. A baya, hutudole.com ya kawo muku yanda akawa Ali Nuhu Allurar rigakafin cutar Coronavirus/COVID-19
Bidiyo: Yanda Aljanun Laila ta shirin fim din Labarina suka tashi

Bidiyo: Yanda Aljanun Laila ta shirin fim din Labarina suka tashi

Nishaɗi
Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Waziri wadda ta fi suna da Laila a shirin fim din Labarina wanda aka nuna a gidan Talabijin na Arewa24 ta kan nishadantar da masoyanta daga lokaci zuwa Lokaci a shafukanta na sada zumunta.   A wannan karin ma abinda ya faru kenan inda ta dauko maganar Malam Na ta'ala da Matarsa, Adama na shirin fim din Dadin Kowa ta kwaikwaya. Ta saka bidiyon a shafinta na sada zumunta inda kuma masoyanta da dama suka nishadantu da hakan tare da bayyana ra'ayoyinsu.   Wata me suna Maryam Hannamy ta cewa Maryam, Kawata Na shiga uku.   Saidai Maryam din ta bata amsar cewa, Bani Bace Aljanuna ne fa. Dan kallon Bidiyon sai a bi daya daga cikin Links din kasa:   Bidiyon Maryam Bidiyon Maryam