
Ya kamata a gayyatato sojojin kasar Chadi tunda sun iya yaki da Boko Haram>>Gwamna Sule ya baiwa Buhari shawara
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa, yana goyon bayan gayyato sojojin haya akan maganin matsalar tsaro.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channelstv inda yace an ga yanda Sojojin kasar Chadi suka yi yaki da Boko Haram kuma suka yi galaba akansu.
Yace idan aka gayyato su dan taimakawa wajan magance matsalar a Najeriya abune me kyau