
Soja daya ya mutu a yayin da sojojin suka kashe ‘yan bindiga 10 a Katsina
Sojojin Najeriya sun kashe 'yan Bindiga 10 a fadan da ya barke tsakaninsu da 'yan Bindigar a kananan hukumomin Jibia da Faskari dake jihar Katsina.
Daraktan yada labaran Sojin, Janar Benard Onyeuko ya bayyana cewa, lamarin ya farune ranar 10 ga watan Janairu a Sabon Layi, Unguwar Rimi, da Bugaje.
Yace sun tarwatsa 'yan Bindigar amma soja daya ya rasa ransa.
“During the exploitation phase of the operation, five bodies of neutralized bandits were found while several others were suspected to escape with gunshot wounds as indicated by bloodstains on their escape route.
“Regrettably, one brave soldier paid the supreme price while 2 others sustained minor injuries during the encounter.
“Consequently, on 2 January 2021, based on credible