fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: Liverpool

Liverpool tasha kashi karo na farko a shekarar 2022 bayan Inter Milan ta doke ta daci 1-0 a gasar zakarun nahiyar turai

Liverpool tasha kashi karo na farko a shekarar 2022 bayan Inter Milan ta doke ta daci 1-0 a gasar zakarun nahiyar turai

Wasanni
Kungiyar Livepool tasha kashi a karin farko shekarar 2022 bayan da Inter Milan ta doke ta daci 1-0 a wasan na biyu na zagayen kungiyoyi 16 a gasar zakarun nahiyar turai. Amma duk da haka Liverpool ce tayi nasarar kaiwa zagayen gaba a gasar domin ta doke Milan daci 2-0 a wasan farko da suka buga. Lautaro Martinez ne ya ciwa Milan Milan kwallo guda a wasan kuma sunyi kokari sosai, amma babban cikas din da kungiyar ta samu shine jan katin da aka baiwa Sanchez wanda shine ya rage masu kwarin gwiwa.
Liverpool ta doke Norwich daci 3-0 yayin data zamo kungiya ta biyu data ci kwallaye 8,000 bayan Manchester United

Liverpool ta doke Norwich daci 3-0 yayin data zamo kungiya ta biyu data ci kwallaye 8,000 bayan Manchester United

Wasanni
Mohammed Salah ya zamo dan wasa na farko a tarihi daya yi nasarar cin kwallo a makon farko na gasar Firimiya a kakanni biyar a jere, bayan daya yi ci kwallo guda a wasan da suka lallasa Norwich. Yayin da kuma kwallayen Salah na makon farko a gasar Firimiya yanzu suka kai 10, wato kwallaye 7 da hadaka 3 inda Rooney kadai ya fishi a tarihin gasar bayan daya ci kwallaye 8 da hadaka 5. Yayin da shi kuma Roberto Firmino ya ciwa Liverpool kwallo ta 8, 000 a wasan tamola, inda ta zamo kungiyar firimiya ta biyu data yi hakan bayan Manchester United wadda taci 8,089. Liverpool become the secound side to score 8,000 goals after trashing Norwich with 3-0 win Mohamed Salah has become the first player to score on the opening weekend in five consecutive Premier League campaigns. And Moham...
Covid-19: Za’a buga wasan farko na kusa dana kusa dana karshe tsakanin Madrid da Liverpool na gasar zakarun nahiyar turai a kasar Sifaniya

Covid-19: Za’a buga wasan farko na kusa dana kusa dana karshe tsakanin Madrid da Liverpool na gasar zakarun nahiyar turai a kasar Sifaniya

Wasanni
Za'a buga wasan ne a filin Alfredo Di Stefano na kungiyar Real Madrid Castilla a ranar 6 ga watan afrilu, maimakon a buga shi a aslin filin tana Santiago Bernabeu wanda ake gudanar da gyara a filin yanzu haka. A watan disemba ne kasar Sifaniya ta hana yan Ingila shigar mara kasa saboda barkewar cutar sarkewar numfashi. Amma yanzu kasar Sifaniya ta tabbatar da cewa zata sassauta wanda dokar a ranar 30 ga watan maris wanda hakan zai baiwa kungiyar Liverpool damar shiga kasar domin su buga wasan farko na kusa dana kusa dana karshe a gasar zakaru nahiyar turai tsakanin su da Madrid. Covid-19: Champions League: Liverpool's quarter-final first-leg tie against Real Madrid to go ahead in Spain The match will take place at Real Madrid Castilla's Alfredo Di Stefano ground on Ap...
Champions League: Liverpool ta share gwagwarmayar da take sha a Premier League, ta lallasa Leipzig daci 2-0

Champions League: Liverpool ta share gwagwarmayar da take sha a Premier League, ta lallasa Leipzig daci 2-0

Wasanni
Kungiyar Liverpool, wadda ta fadi wasannin gida shida a jere na Premier League ranar lahadi a hannun Fulham ta kai hare hare a wasan tada Leipzig kafin aje hutun rabin lokaci sai dai ta gaza zira kwallon cikin raga. Amma daga bisani bayan an dawo daga hutun ta zira kwallaye biyu cikim mintina hudu ta hannun gwarazan yan wasanta wato Mohammed Salah da kuma Sadio Mane, wanda hakan yasa ta cancanci buga wasannin kusa da karshe na gasar zakarun nahiyar turai. Kuma kwallaye biyu data ci sun sa yanzu ta lallasa RB Leipzig daci 4-0 idan aka hada da wasan farko da suka buga, yayin da kuma wasan ya kasnce na uku da Liverpool taci a cikin wasanni tara da suka gabata. Liverpool put their Premier League struggles behind them as they beat RB Leipzig 2-0 at the Puskas Arena to secure a ...
Liverpool ta fadi wasannin gida shida a jere bayan Fulham ta lallasa ta daci 1-0

Liverpool ta fadi wasannin gida shida a jere bayan Fulham ta lallasa ta daci 1-0

Wasanni
Manajan Liverpool Jurgen Klopp yayi canjin mutane bakwai daga tawagar shi da suka kashi a hannun Chelsea, amma hakan bai hana Fulham ta lallasa su daci daya ba a gasar Premier League. Mario Lamina ne yayi nasarar ciwa Fulham kwallon wadda ta kasance kwallon shi ta farko a kungiyar, kuma yaci ta ne bayan da Mohammed yayi sakaci wurin kwace kwallon daga hannun shi. Inda Sadio Mane ya shigo wasan benci kuma ya kai hari mai kyau har ya bugi sandar raga da kwallon yayin da ana daf da tashi ya kara kai wani harin amma Joachim ya hana shi cin kwallon. A karshen dai an tashi wasan Fulham na cin 1-0 in tayi nasara karo na biyu a gidan Liverpool a tarihi, ita kuma Liverpool ta fadi wasannin gida shida jere. Liverpool 0-1 Fulham: Mario Lemina condemns champions to sixth straight A...
Bana bukatar hutu ina nan daram>>Manajan Liverpool, Jurgen Klopp

Bana bukatar hutu ina nan daram>>Manajan Liverpool, Jurgen Klopp

Wasanni
Rahotanni da dama a kafar sada zumunta sun ruwaito a karshen makon daya gabata cewa Jurgen Klopp ka iya yin ritaya bayan liverpool tasha kashi daci 3-1 a hannun Leisester City ranar sati, wanda hakan yasa manajan ya bayyana cewa burin su na lashe kofi yazo karshe. Liverpool ta fadi wasanni uku a jere karo na farko tun shekara ta 2014 yayin da kuma yanzu Manchester City ta wuce ta da maki 13 a saman teburin gasar Premier League. Wasu masoyan Liverpool sun baiwa Jurgen goyon baya inda manna wata barner a kofar filin kungiyar, amma Jugen Klopp ya bayyana masu cewa baya bukatar hutu kuma yana nan daram amma yaji dadin kaunar da suka nuna masa duk da cewa baya bukatar wani muhimmin tallafi a yanzu. Jurgen Klopp: Liverpool manager insists he is 'full of energy' and does not need a break...
Liverpool ta zamo kungiyar Premier League ta farko data fadi wasanni uku na gida a jere bayan ta lashe kofi tun bayan Chelsea a shekaru 65 da suka gabata

Liverpool ta zamo kungiyar Premier League ta farko data fadi wasanni uku na gida a jere bayan ta lashe kofi tun bayan Chelsea a shekaru 65 da suka gabata

Wasanni
A kakar bara Liverpool nada maki 67 bayan data buga wasanni 23, amma a wannan kakar makin ta 40 ne inda ta samu ragin maki 27 wanda hakan ya kasance karo na farko a tarihin Premier League da kungiya ta samu ragin maki kamar haka bayan data lashe kofi a shekarar data gabata. Sannan kuma Liverpool din ta zamo kungiyar Premier League ta farko data lashe kofi kuma a kaka mai zuwa ta fadi wasanni uku na gida a jere, tun bayan da Chelsea tayi hakan a shekaru 65 da suka gabata 1956. Hutudole ya ruwaito muku cewa, Yayin da ita kuma Manchester City ta zamo kungiyar Premier League ta farko data buga wasanni 14 a jere ba tare da shan kashi ba tun bayan Preston a shekara ta 1892 da kuma Arsenal a shekara ta 1987. Liverpool are the first Premier League side to loss three straight home games in...
Liverpool ta fadi wasanni uku a jere a gidan ta karo na farko tun 1963, bayan da Manchester City ta lallasa ta daci 4-1

Liverpool ta fadi wasanni uku a jere a gidan ta karo na farko tun 1963, bayan da Manchester City ta lallasa ta daci 4-1

Wasanni
Mohammed Salah yayi nasarar ramawa Liverpool kwallon da Gundogan ya zira mata a raga a filin suna Anfield, bayan da Gundogan din ya barar da bugun daga kai sai me tsaron raga. Amma daga bisani kuskuren golan kasar Brazil Alisson yasa City tayi nasarar kara kwallaye biyu ta hannun Gundogan da kuma Sterling, wanda hakan yasa burin Liverpool na lashe kofi ya kara ja baya. Phil Foden ya karawa Pep Guardiola kwallo a minti na 83 wanda hakan yasa Manchester City taci galaba akan Liverpool kuma ta lashe gabadaya makin wasan. Hutudole ya ruwaito muku cewa, Sakamakon wasan yasa yanzu Manchester City ta buga wasanni 14 kenan a jere ba tare shan kashi ba kuma taba Liverpool tazarar maki goma yayin data ba United tazarar maki biyar, inda ita kuma Liverpool ta fadi wasanni wasanni uku a ...
Ya kamata mu buga kwallo da jini an jima saboda ba karamin aiki bane zira kwallo a ragar Manchester City>>Jurgen Klopp ya gargadi yan wasan shi

Ya kamata mu buga kwallo da jini an jima saboda ba karamin aiki bane zira kwallo a ragar Manchester City>>Jurgen Klopp ya gargadi yan wasan shi

Wasanni
Manajan Liverpool Jurgen Klopp ya gargadi yan wasan shi cewa dole su kara jajircewa sosai ta bangaren baya da kuma gaba idan har suna so suci galaba akan Manchester City a filin su na Anfield. Tawagar Liverpool na cikin rikici ta bangaren baya a wannan kakar yayin da ita kuma tawagarta Pep Guardiola keda karfi sosai ta bangaren bayan. Klopp na fatan tauraron shi Sadio Mane ya hallaci wasan bayan daya rasa wasanni biyu sakamakon rauni, inda ya bayyana cewa zai cigaba da yiwa yan wasan shi magana kama daga yanzu har izuwa lokacin da zasu fara wasan. hutudole.com ya samo muku cewa, Dan kasar Jamus din ya kara da cewa akwai abunuwa da yawa da ya kamata ayi la'akari dasu a wasan amma a karshe abinda zai ce shine ya kamata su tsare gidan su sosai kuma su buga kwallon da jini a jika sabo...
Liverpool Vs. Manchester City: Babu wanda nake tsoron haduwa dashi>>Guardiola mayarwa da Klopp martani

Liverpool Vs. Manchester City: Babu wanda nake tsoron haduwa dashi>>Guardiola mayarwa da Klopp martani

Wasanni
Manajan Manchester City Pep Guardiola ya bayyana cewa baya tsoron gabadaya abokan takarar shi na gasar Premier League, amma yana tsammanin Liverpool zata jajirce sosai a wasan su anjima. Tsohon kocin Barecelonan da Bayern Munich bai taba samun nasara a filin Anfield ba tunda ya fara aikin koci, kuma ba zai taba samun irin wannan damar ba ta yau duba da Liverpool ta fadi wasanni biyu da suka gabata a Anfield kuma suna shan gwagwarmaya a wannan kakar. Yayin da ita kuma Manchester City taci gabadaya wasannin ta guda 13 da suka gabata, kuma nasara a filin Anfield zai kawowa Liverpool cikas akan kokarin data keyi na sake lashe kofi a wannan kakar. hutudole.com ya samo muku cewa, Guardiola baiji dadin furucin manajan Liverpool na cewa City ta samu hutun makonni biyu sakamakon cutar sarm...