
Tsaf za’a iya tsige Shugaba Buhari>>’Yan Majalisa
Yan majalisar wakilai na PDP sun mayarewa shugaban masu rinjaye na majalisar, Alhassan Ado Doguwa martani kan cewa da yayi za'a dakatar da shugaban marasa rinjaye, Kinsley Chinda kan barazsnar da yayi ta tsige shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
'Yan PDP irinsu, Mr. Awaji Abiante, Farah Dagogo, Tajudeen Yusuf duk sun bayyana goyon baya ga Chinda inda suka ce ra'ayin 'yan Najeriya ya fada.
Sannan kuma sun bayyana cewa babu wanda zai iya dakatar dashi, saboda mutanensa ne suka zabeshi ya je majalisar ya wakilcesu, dan haka babu maganar cewa wai wani zai datakar dashi, abinda ya fada akan doka yake.
“part of the sycophancy that is killing Nigerian democracy,” adding that the “wishful thinking antagonises the rising concern of Nigeria citizens.”
According to ...