fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tag: (MURIC)

Kungiyar kare muradin musulmai (MURIC) ta aike da sakon ta’aziyya zuwa ga mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Abubakar III, bisa rasuwar dan uwansa

Kungiyar kare muradin musulmai (MURIC) ta aike da sakon ta’aziyya zuwa ga mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Abubakar III, bisa rasuwar dan uwansa

Uncategorized
Kungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) ta jajantawa mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Abubakar III, bisa rasuwar dan uwansa, Alhaji Abdulkadir Abubakar. Farfesa Ishaq Akintola, Daraktan kungiyar shine ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a jihar Legas a ranar Lahadi, inda ya bayyana marigayin a matsayin mutum mai kwazo. Yayi Addu'ar Allah ubangiji ya gafarta masa ya kuma sanya Al'janna makoma.
Anawa Fulani Musulmai kisan mummuke a Kudancin Kaduna>>Kungiyar kare muradu musulmai ta MURIC ta koka

Anawa Fulani Musulmai kisan mummuke a Kudancin Kaduna>>Kungiyar kare muradu musulmai ta MURIC ta koka

Uncategorized
Kungiyar kare muradun musulmai ta MURIC ta koka da cewa matasan Kiristoci A Zangon Kataf a kudancin Kaduna nawa Fulani Musulmai kisan mummuke.   Shugaban kungiyar,Ishaq akintola ne ya bayyana haka a sanarwar daya fitar yau, Litinin inda yace an kaiwa Fulani sabbin hare-hare a ranekun 8 da 9 ga watan Satumba duk da yarjejeniyar zaman lafiya da aka yi. Yace harin yayi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 4. Hari na farko ya farune a kusa da Gora Gan inda matasan Kiristocin suka kashe, Abdullahi Hassan, Yusuf Hassan Sogiji da Abubakar hassan hakanan mutane 2, Musa Hassan da Malam Hassan an kaisu Asibitin Jama'a dake Zonkwa bayan samun raunuka yayin harin.   MURIC ta kuma bayyana cewa hafi na 2 ya farune ranar Laraba,  9 ga watan Augusta a Kurmin Masara kusa da gadar B...
“Mu ba yan ta’adda bane, MURIC ta musanta alaqa da Kungiyar ISWAP

“Mu ba yan ta’adda bane, MURIC ta musanta alaqa da Kungiyar ISWAP

Tsaro
Kungiyar kare hakkin musulmai (MURIC), a ranar Talata, ta ce ba ta da wata alaƙa da wani gungun 'yan ta'adda a ciki da wajen Najeriya. Daraktan kungiyar, Farfesa Ishaq Akintola ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a jihar Legas. Akintola ya bada tabbacin cewa, kungiyar Ku kadan bata da wata alaka, ta kusa ko ta nesa tsakanin ta da ko wacce kungiyar ta'addanci. Ya kuma  jawo hankali Mutane tare da karyata jita jitar da a ke yadawa cewa kungiyar ta karbi Dala 200,000 daga kungiyar 'yan ta'addan (ISWAP). Akintola ya bayyana cewa "Kungiyar Kare hakkin Musulmai ta Najeriya kungiya ce ta hada kai, kuma kungiyar na Allah wadai da duk wani aiki na ta'addanci A Najeriya dama Duniya baki daya.