
Shugaba Buhari zai kaddamar da Ginin Biliyan 16 na hukumar raya yankin Naija Delta, NDDC
A ranar Alhamis me zuwa ne ake sa ran shugaban kasa, Muhammadu Buhari zai kaddsmar da ginin hukumar raya yankin Najeriya Delta ta NDDC da aka yi akan Naira Biliyan 16.
An fara ginin hukumar ne tun shekarar 1996. Ministan kula da harkokin Naija Delta, Godswill Akpabio ne ya bayyana haka a ranar Talata yayin da yake ganawa da mane Labarai a Fatakwal, Jihar Rivers.
Yace tun da aka fara ginin a shekarar 1996 ya rika tafiyar Hawai iya sai zuwa gwanatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne aka kammalashi.
“The road to completion of the over N16 billion NDDC office edifice started when I visited the building in 2019 and learnt that the project commenced 25 years ago in 1996.
“After the visit, I briefed President Buhari and told him that we can make the buil...