fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Tag: Sarkin Zazzau

Yau za’a yi bikin nadin sarkin Zazzau, Me martaba Ahmad Bamalli

Yau za’a yi bikin nadin sarkin Zazzau, Me martaba Ahmad Bamalli

Siyasa
A yaune in Allah ya yadda za'a yi bikin Nadin sarautar Ambasada, Ahmad Bamalli a matsayin sarkin Zazzau na 19.   Za'a yi bikinne a Muhammadu Aminu Square dake Zaria inda Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai zai baiwa sarkin sandar Girma.   Alhaji Ja'afaru sani, Kwamishinan kananan hukumomi da masarautun gargajiya ne yayi wannan kiran.   Ya kuma yi kira ga mutane su fito kwai da kwarkwata wajan wannan biki. Ambassador Ahmad Bamalli. the 19th Emir of Zazzau in Kaduna state will be officially installed today in Zaria. The ceremony will hold at the Muhammadu Aminu Square, Race Course, GRA Zaria, with Governor Nasir El-Rufai presenting Bamalli with staff of office. The Kaduna State government has urged residents of the state to turn out en ma...
Kotu Ta Dakatar Da Sabon Sarkin Zazzau

Kotu Ta Dakatar Da Sabon Sarkin Zazzau

Siyasa
Wata babbar kotu a jihar Kaduna karkashin jagoranci mai shari'a K Dabo ta dakatar da sabon sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli daga amsa sunan sarkin Zazzau, har sai ta zauna ta saurari shari'ar da Iyan Zazzau Bashir Aminu ya shigar a gabanta. Tun a kwanakin baya ne dai Iyan Zazzau ya maka sabon sarkin Zazzau da gwamnatin jihar Kaduna a gaban kotu inda yake kalubalantar hanyar da Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli ya zama sarkin Zazzau. Rariya.

Sabon Sarkin Zazzau ya gana da Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Uncategorized
A karon farko bayan naɗa shi sarki, Mai Martaba Sarkin Zazzau Ahmed Nuhu Bamalli ya kai wa gwamnan Kaduna ziyara. Sarki Bamalli ya kai ziyarar ne tare da ƴan majalisar masarautar Zazzau zuwa ofishin gwamnan Elrufai. A ranar 7 ga watan Oktoba aka naɗa Sarki Bamalli a matsayin sarkin zazzau na 19. Ya maye gurbin Mai Martaba Alhaji (Dr.) Shehu Idris wanda ya rasu ranar Lahadi, 20 ga watan Satumba 2020, bayan ya kwashe shekara 45 yana kan mulki. Alhaji Bamalli shi ne sarki na farko daga gidan Mallawa cikin shekara 100 da suka gabata, bayan rasuwar kakansa Sarki Dan Sidi a shekarar 1920," a cewar sanarwar. The Emir of Zazzau, HRH Alh. Ahmed Nuhu Bamalli, is leading members of the Zazzau Emirate Council on a visit to Malam Nasir @elrufai
Dan Iyan Zazzau ya nemi kotu ta cire Bamalli a matsayin sarki

Dan Iyan Zazzau ya nemi kotu ta cire Bamalli a matsayin sarki

Siyasa
Wani basarake a masarautar Zazzau a jihar Kaduna, Bashari Aminu, ya garzaya kotu don kalubalantar nadin Ahmed Bamalli a matsayin sabon sarkin Zazzau. An shigar da karar ne a babbar kotun jihar Kaduna. Wata majiya ta kusa da Mista Aminu ta tabbatar da daukar matakin shari'an. Nadin Mista Bamalli ya biyo bayan rasuwar Shehu Idris wanda ya mutu a ranar 20 ga watan Satumba, bayan ya shafe shekaru 45 yana sarauta. Mista Aminu, wanda ke rike da sarautar Iyan Zazzau, shi ne na daya a jerin sunayen sarakuna biyar na masarautar da aka mika wa Gwamna Nasir El-Rufai. Takardun kotu da PREMIUM TIMES ta gani sun nuna cewa Mista Aminu ya kai karar El-Rufai tare da wasu mutane tara a karar da ke neman ta soke nadin Mista Bamalli. Mista Aminu ya roki kotun da ta tabbatar da...
Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Bamalli

Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Bamalli

Siyasa
Mai Martaba Ahmed Bamalli shine tsohon jakadan Nijeriya a kasar Thailand, inda ya sauka yanzu aka saka wani kuma ake shirin mayar da shi kasar Myanmar.   An haifeshi a ranar 8 ga watan Yunu, 1966. Yayi digiri da digirin digirgir a fannin International Relations and Diplomacy daga jami'ar ABU Zaria da jami'ar jihar Enugu da jami'ar York da jami'ar Oxford. Sannan a 2011 yayi wani kos a fannin sha'anin gudanarwar Gwamnati a jami'ar Harvard.   A yanzu shi ke rike da mukamin Magajin Garin Zazzau, sarautar da mahaifinshi ya taba rikewa.   Mai Martaba Bamalli ya rike Darakta a Bankin FSB International Bank a 1998, ya kuma yi manaja a hukumar Abuja Metropolitan Management Authority a 2006.   Daga bisani ya sauya aiki zuwa kamfanin sadarwa na Niger...
Ka zama shugaban kowa, kada ka nuna banbanci>>Shugaba Buhari ya taya Sabon Sarkin Zazzau murna

Ka zama shugaban kowa, kada ka nuna banbanci>>Shugaba Buhari ya taya Sabon Sarkin Zazzau murna

Siyasa
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya sabon sarkin Zazzau, me martaba, Ahmad Bamalli murnar samun sarautar da yayi inda ya bayyanashi a matsayin wanda ya cancanta.   Shugaban ya bayyana bamalli a matsayin wanda ya zama sarki a karin farko daga gidan mallawa a cikin shekaru 100 da suka gabata. A sanarwar da ya fitar ta bakin kakakinsa, Malam Garba Shehu,  shugaban ya bayyana cewa, yana kira ga Sarkin da ya zama shugaban kowa ya hada kan gidajen sarautar Zazzau.   Ya yi fatan Allah ya tayashi riko.   “I congratulate you on making history by becoming the first emir from the Mallawa ruling house in 100 years. You deserve the appointment and I am confident you will justify the confidence reposed in you.   “While you bask in the glory of the m...
Da Dumi-Dumi:An Nada Ahmad Bamalli a Matsayin Sabon Sarkin Zazzau

Da Dumi-Dumi:An Nada Ahmad Bamalli a Matsayin Sabon Sarkin Zazzau

Siyasa
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya sanar da Magajin Garin Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli, a matsayin sarki na 19 na zazzau kwanaki 17 bayan rasuwar Alhaji Shehu Idris, sarkin Zazzau na 18.   Bamalli ya fito ne daga daular Mallawa kuma shi ne tsohon Jakadan Nijeriya a Thailand. An Haife shi ne a ranar 8 ga Yuni, 1966 a Zariya, mahaifinsa, Nuhu Bamalli ya rike mukamin Magajin Garin Zazzau kafin a sauya masa taken. Sarkin ya halarci karatunsa na firamare da sakandare a cikin garin Kaduna kuma ya kammala karatun lauya a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zariya. Yana da digiri na biyu a harkokin kasa da kasa da diflomasiyya kuma ya halarci kwasa-kwasai da dama na kasa da kasa daga Harvard da Jami'o'in Oxford da kuma Jami'ar Northwest da ke Chicago da kuma Jami'ar Pen...
Allah Sarki: Mutane na ta mamakin ganin Tsohon Gidan da Marigayi sarkin Zazzau ya barine ake gyarawa Iyalansa su koma ciki

Allah Sarki: Mutane na ta mamakin ganin Tsohon Gidan da Marigayi sarkin Zazzau ya barine ake gyarawa Iyalansa su koma ciki

Siyasa
Tsohon gidan da marigayi Sarkin Zazzau, Alhaji Shehu Idris ya bari a dake Tukur-Tukur ne ake gyarawa iyalansa dan su koma ciki.   Jama'an gari da dama sun yi mamakin hakan tunanin cewa sarkin na da wasu gidajen Alfarma da ya barwa iyalinsa. Hakan dai an dangantashi da yanda sarkin ya dauki rayuwa da sauki. Dailytrust ta ruwaito cewa Ana gida katanga wadda ke kare gaban gidan wanda a baya a bude yake sannan kuma an girke tankar ruwa a kofar gidan tana baiwa jama'a ruwa.   Wani mazaunin unguwar, Aliyu Muhammad ya bayyana cewa sun yi tsammanin sarkin ba a Zaria kawai ba, da sauran garuruwa ya barwa iyalinsa gidajen alfarma da zasu zauna a ciki bayan rasuwarsa.   Yace gaskiya abin mamakine matuka ganin yanda iyalin sarkin zasu koma cikin gidansa dake Tuk...