fbpx
Friday, June 9
Shadow

Gidauniyar Dangote ta tallafawa ‘yan kasuwan Kano da ibtila’in gobara ya fada musu a kwanakin baya da naira miliyan dari biyar

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje lokacin da yake karbar cek din gudunmuwar naira miliyan 500 daga gidauniyar Aliko Dangote don tallafawa wadanda suka tafka asara a gobarar da aka yi a kasuwannin jihar Kano a watannin baya.

Hoto daga DG Media.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Lionel Messi zai koma Inter Miami, An yanke shawarar kuma za'a sanar da komawar l shi a cikin sa'o'i masu zuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *