fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Tinubu ne mai gidan shugaban ‘yan ta’addan Boko Harram, wato Kashim Shettima, cewar Dr. Ugo Kelechi

Dr. Ugo Kelechi, wanda ya kasancea jigon Inyamurai da kuma Kirista ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na APC,

Asiwaju Bola Ahmd Tinubu ne mai gida shugaban ‘yan ta’addan Boko Haram wato mataimakinsa Kashim Shettima, wanda ya kasance tsohon gwamman jihar Borno.

Dr. Ugo ya kara da cewa Tinubu bai damu da hakan ba kawai shi burinsa a zabe shi yayi nasara a rika kirasa shugaban kasar Najeriya.

Amma yace zasu bashi mamaki a farfajiyar zabe nan gaba kadan.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Gwamna Abba Da Mataimakinsa Comrd Aminu Abdussalam Sun Kaddamar Da Aikin Kwashe Shara A Lungu Da Sako Na Jihar Kano, Inda Aka Soma Da Unguwar Dandago Dake Karamar Hukumar Gwale

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *