fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Tsabar son kai ne yasa ASUU yin yajin aiki>>Gwamnatin tarayya

Gwamnatin tarayya ta zargi kungiyar Malaman Jami’a ta ASUU da son kai wanda tace shine yasa malaman suka tafi yajin aiki.

 

Karamin ministan Ilimi, Emeka Nwajuiba ne ya bayyana haka inda yace malaman suna batawa yara lokaci.

 

Yace malaman suna yajin aiki ne akan kudin a karshe dai dun min dadewa za’a biyasu.

 

Yace kuma duk da yajin aikin da suke, har yanzu ana biyansu Albashinsu.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shin da gaske Tinubu ya bayar da umarnin bude iyakokin Najariya? Hukumar Kwastam ta yi bayani akan hakan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *