fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Tsaro:Hukumar ‘yan sanda ta kashe ‘yan bindiga guda biyu ta kwato bindugunsu a jihar Kaduna

Hukumar ‘yan sanda a jihar Kaduna tayi nasarar kashe ‘yan bindiga guda biyu a kauyen Kimbi dake karamar hukumar Birnin Gwari.

Mai magana da yawun ‘yan sanda ASP Muhammad Jalinge ne ya tabbatar da hakan a ranar Alhamis, inda yace hukuma ta kwato bindugun biyu a hannunsu na AK47.

Kuma sun jiwa wasu ‘yan bindigar raunika inda ya kara da cewa hukumomi da gwamnati na iya bakin kokarinsu wurin kare rayukan al’umma.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *