fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam’iyyar da ke mulkin Najeriya, Dr. Ganduje ya ce a shirye suke da zuwa duk wani mataki na shari’a har sai har Nasir Yusuf Gawuna ya mulki Kano saboda su ke da gaskiya.

Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam’iyyar da ke mulkin Najeriya, Dr. Ganduje ya ce a shirye suke da zuwa duk wani mataki na shari’a har sai har Nasir Yusuf Gawuna ya mulki Kano saboda su ke da gaskiya.

Ina ra’ayinku kan hukuncin kotun farko da ya soke nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf mai ci a yanzu – da ma abin da shugaban APC na kasa ke fadi?

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ina Da Yakinin Kotun Koli Za Ta Bi Sahun Kotuna Biyu Da Suka Baiwa Gawuna Da Garo Nasara A Shari'ar Zaben Kano, Inji Tsohon Sakataren Gwamnan Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *