Tuesday, January 13
Shadow

Tsohon Shugaban kasa Buhari ya taya Tinubu murnar cika shekara daya akan mulki inda yace ‘yan Najeriya su bashi goyon baya

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya shugaban masa me ci murnar cika shekara guda akan mulki.

Ya bayyana hakane a wani sako da ya fitar.

Ya jawo hankalin mutane da su baiwa Tinubu goyon baya akan mulkin da yake yi.

Ya kuma yiwa Tinubun fatan kammala mulkinsa cikin nasara.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Majalisar Jihar Kaduna ta bukaci a kama da hukunta tsohon gwamnan jihar, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai saboda zargin lalata kudin jihar har Naira Biliyan 423

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *