fbpx
Friday, March 31
Shadow

Turkashi:Kamar dai yadda Atiku ya fada, Shima Amaechi yace Gwamna Wike dan giyane, Giyar Naira Miliyan 50 yake sha duk sati

Tsohon gwamnan jihar Rivers, kuma ministan Sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana gwamnan jihar me ci, Nyesome Wike da cewa dan giyane.

 

Wike ya bayyana hakane a yayin da yakewa dan takarar gwamnan jihar a karkashin inuwar jam’iyyar APC yakin neman zabe.

 

Yace Wike bai cancanci mulki ba dan haka kada a bashi damar kafa wani da zai rika juyawa yanda yake so.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ramadan: Ƴansanda sun kama mutane 14 da zargin aikata fashi da dabanci a Kano 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *