fbpx
Thursday, June 8
Shadow

“Wa zai kintaci me muke wa dariya a wadannan hotunan, ni da matata?”>>Gwamnan Kaduna Malam Nasiru El-Rufai

Dazune muka ga hotunan gwamnan jihar Kaduna da matarshi Ummi a gurin taron kungiyar ‘yan Najeriya da sukayi karatu a jami’ar Harvard Business School dake kasar Amurka wanda akayi a garin Legas, anan wasu karin hotunane daga gurin taron inda aka ga gwamnan da matar tashi suna nishadi hadda kyalkyalewa da dariya.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Gwamnan ya tambaya ko wa zai iya gayamai dalilin dariyar tasu?.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Sarkin Bichi ya kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *