fbpx
Wednesday, March 29
Shadow

Wani Dan Majalisa Ya Kwashi Dumamen Tuwon Dawa Shi Da Al’ummarsa A Jihar Jigawa

Wani dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Kirikasanma a zauren majalisar jihar Jigawa, Honarabul Aliyu Muhammad Kirikasanma, ya kwashi dumamen tuwo tare da al’ummar mazabarsa a daidai lokacin da yake rangadin ziyartar al’ummar mazabarta sa.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Lallai da ace sauran ‘yan siyasa haka suke shiga cikin jama’a suna jawo su a jiki to da watakila sun rika tausaya musu suna ayyukan da suka kamata kuma da an rage zaginsu wanda har wani lokacin suke shan ruwan duwatsu.

Labari daga rariya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Farfesa Shettima Umara Bulakarima, Wanda Shi Ne Farfesa Na Farko Akan Harshen Kanuri Kuma Yanzu Haka Malami Ne A Sashen Nazarin Harsuna Na Jami'ar Maiduguri, Jihar Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *