(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Yayi maganar ne kamar haka:
“Wasu daga cikin mu tun lokacin da suka shiga makarantar(Boko) manya ta sakandare ta kwana suka daina zuwa makarantar Isilamiya, A neman Ilimi babu girman kai, Har yanzu bamu makaraba, zamu iya komawa makaranta mu koyi addininmu, Kar mu rika ibada da duhun kai, mu tuba”
Wannan kira nashi ya dauki hankulan mutane sosai inda da yawa suka yadda da wannan magana da yayi.
Amma wani lokacin fa hadda zamani duk da yake cewa akwai rashin ilimin yana tafiya tare da wasu ayyukan ashsha da ake aikatawa amma irin neman ilimin da mutane keyi a yanzu boko da arabi kusan za’ace ba’ayi irinshi a shekarun bayaba.
Sai dai Allah yasa mu dace, ya kuma shiryemu.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});