fbpx
Friday, March 31
Shadow

Wata Matashiyar Budurwa Ta Lashe Zaben ‘Yan Majalisar Jihar Kwara

Wata Matashiyar Budurwa Ta Lashe Zaben ‘Yan Majalisar Jihar Kwara

Wata matashiya ƴar Shekara 25 ta yi nasarar lashe zaɓen majalisar jiha, a a mazabar “Owode Onire’ ake jihar Kwara, a ƙarƙashin jam’iyyar APC.

 

Matashiyar mai suna Rukayat shittu, tayi nasara da ƙuri’u masu rinjaye.

 

Daga Abubakar Shehu Dokoki

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HAJJIN BANA: Gwamnatin Jihar Katsina Ta Samarwa Maniyatanta Masauki Daga Alhaji Mainasara Nasarawa Funtua

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *