fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Ya kamata ka dauko sojojin haya daga kasar waje dan a magance matsalar tsaro>>’Yan Majalisar Wakilai ga Buhari

Majalisar wakilai ta bayyanawa shugaban kasa, Muhammadu Buhari cewa ya kamata ya dauko sojojin haya dan su taimakawa sojojin Najeriya magance matsalar tsaro.

 

‘Yan majalisar sun kuma yi kira ga shugaba Buhari da ya saka dokar ta baci akan harkar tsaro.

 

Majalisar ta bayyana hakane a zamanta na ranar Laraba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *