fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Ya Rasu Bayan Makonni Biyu Da Ɗaura Masa Aure

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Ya Rasu Bayan Makonni Biyu Da Ɗaura Masa Aure.

Daga Hon. Saleh Shehu Hadejia

Ya rasu sakamakon haɗarin mota da ya rutsa da shi daga garin Kano zuwa Haɗejia a Jihar Jigawa.

Matashin mai suna Hamza Muhammad Mai Wando, satin sa biyu yau da ɗaura aurensa, sannan ma’aikaci ne a Gidan rediyon Sawaba dake cikin garin Haɗejia.

Za a yi jana’izarsa a gobe Juma’a a garin Dingare dake ƙaramar hukumar Kaugama a Jihar Jigawa.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *