fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Yan bindiga sun kai hari wani gari a Zamfara, sun kashe mutum bakwai

Wasu yan bindiga sun kashe mutane bakwai a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara.

Harin na baya-bayan nan ya zo ne sa’o’i 24 bayan ‘yan bindiga sun kashe mutane 48 a kauyuka uku da ke karamar hukumar Bakura ta jihar.

A cewar wata majiya mai tushe a kauyuka biyu na Maradun, Faru da Kauyen Minane, an kai harin ne da yammacin ranar Asabar, 7 ga watan Mayu.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *