fbpx
Thursday, June 8
Shadow

‘Yan bindiga sun kashe mutane da dama sun kona gidaje a mummunan harin da suka kai jihar Benue

Mutane da dama sun rasa rayukansu bayan da ‘yan bindiga suka kai hari yankin Igama a karamar hukumar Okpokwu a jihar Benue.

Kuma ‘yan bindigar sun kona gidaje da dama a mummunan harin da suka kai ranar ladadi.

Mai magana da yawun ‘yan sanda ta jihar, Catherine Anene ta tabbatar da faruwar wannan kamarin inda tace an saka jami’ai sosai a yankin amma har yanzu ba a tabbatar da dadin mutanen da harin ya shafa ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bidiyo: Anga 'yansandan Najariya na cin zarafin wasu matasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *