‘Yan Bindiga sun sace tsohon dan takarar gwamnan jihar Filato, Nkemi Nicholas Nke inda suka nemi a biya kudin fansa Miyan 50.
An saceshi ne daga gidansa a ranar Asabar, Nshe ya taba yin shugaban karamar hukumar Shendam sannan kuma yayi takarar neman gwamna a shekarar 2019.
Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan sace wani basaraken da aka yi a Jos din inda aka nemi Naira Miliyan 500.
Wani na kusa da dan siyasar ya tabbarwa da Punchng faruwar lamarin.