fbpx
Friday, March 31
Shadow

‘Yan Bindiga sun sace mutane 15 a hanyar Kogi

Mutane 15 ne aka sace a hanyar Abuja zuws Kogi.

 

Wasu shaidu sun ce maharan sun tsayar da motar kuma suka kama wadanda ke ciki suka shiga daji dasu.

 

Kusan awanni 2 ‘yan Bindigar suka yi suka satar mutanen ba tare da wani jami’in tsaro ya kai dauki ba.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Da Dumi Duminsa: Babban mai kera wa kungiyar Boko Haram bama-bamai, Awana Gaidam, ya mutu lokacin da na’urar da ya saba hada wa kungiyar ta fashe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *