fbpx
Friday, June 9
Shadow

‘Yan Bindiga sun sako fasinjojin jirgin kasa da suka kama

‘Yan Bindiga sun sako fasinjojin jirgin kasan da suka kama a hanyar Kaduna zuwa Abuja.

 

Sun sako maza 5 da mata 6 cikin wadanda suka kama din.

A ranar 28 ga watan Maris din da ya gabata ne dai aka kama mutanen bayan kashe wasu. An sako fasinjojin ne a yau, Ranar Asabar.

 

Mawallafin jaridar Desert Herald, Tukur Mamu wanda shine ya shiga tsakani ya tabbatar da sakin wadanda aka sace din.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bayan Kwashe kusan watanni 6 tana karyatawa a karshe dai, Hukumar Sojojin Saman Najariya ta amince da kuskuren harba bamabaman da suka kashe farar hula 39 a jihar Nasarawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *