fbpx
Friday, June 9
Shadow

‘Yan bindiga sunyi garkuwa da matar shugaban karamar hukumar Magama a jihar Niger

‘Yan bindiga sunyi garkuwa da matar shugaban karamar hukumar Magama, Usman Baffa Ibeto dake jihar Niger.

Usman Baffa Ibeto ya kasance daya daga cikin manyan ‘yan jam’iyyar mulki ta APC a jihar.

‘Yan bindigar sunyi garkuwa da ita ne a gidanta dake Tunga a babban birnin Niger wato Minna,

Kuma har yanzu basu kira ‘yan uwanta sun bukaci kudin fansa ba.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna daga ganawar da shugaba Tinubu yayo da gwamnoni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *