fbpx
Friday, March 31
Shadow

Yan gudun hijirar Najeriya da ke tsugunne a jihar Diffa da ke Jamhuriyar Nijar na fatan sabbin gwamnonin da aka zaba su mayar da su garuruwansu na asali.

‘Yan gudun hijirar Najeriya da ke tsugunne a jihar Diffa da ke Jamhuriyar Nijar na fatan sabbin gwamnonin da aka zaba su mayar da su garuruwansu na asali.

A yankin Niger Delta na Najeriya kuwa, an samu matsalolin satar akwatunan zabe, kana ba a gudanar da zaben a wasu sassan yankin ba. Sai dai kuma tuni aka fara fitar da sakamakon zaben yankin. Za mu kawo muku karin bayani kan wadannan batutuwan a shirinmu na rana, ku bayyana mana ra’ayoyinku.
#zabennajeriya2023

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Matashin Da Ya Kada Kakakin Majalisar Jihar Yobe A Zaben Da Ya Gabata, Lawal Musa Majakura Kenan Ke Masabaha Da Gwamnan Mai Mala Bayan Ya Karbi Takardar Shaidar Lashe Zabensa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *