fbpx
Friday, June 9
Shadow

‘Yan ta’addan ISWAP sun kashe mutane shida a jihar Borno

Zangola Makama, gwani wurin labaran hare-hare ya bayyana cewa ‘yan ta’adda wanda ake kyautat zaton ‘yan ISWAP ne sun kashe matafiya shida a Borno.

Wannan lamarin ya faru ne ranar asabar a arewacin jihar ta Borno inda kuma yace sun kona wasu motoci akan hanya bayan sun budewa mutane wuta.

Amma sun tsere yayin da suka hango jami’an tsaro na riskar su.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *