Wannan wani malamine a jihar Ogun, wanda a Yarbawa suke kira da Alfa, shi da Amaryarshi a gurin shagalin aurensu, malamin ya tashi ya sumbaci matartashi a gurin bikin auren nasu, wanda hakan yasa mutane, musamman a kafafen sada zumunta na yanar gizo suka rika fadin be dace ba, musamman a matsayinshi na malami, ya sumbaci matartashi a gaban jama’a ba.
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});