fbpx
Thursday, June 8
Shadow

‘Yansandan Najeriya zasu kai jiragen yaki su rika shawagi a hanyar Kaduna zuwa Abuja

Shugaban hukumar ‘yansandan Najeriya, Usman Baba ya bayyana cewa sun kai jiragen sintiri da zasu rika aiki tsakanin titin Kaduna zuwa Abuja.

 

Ya bayyana hakane a Abuja wajan wani taro. Da aka yi kan matsalar tsaro.

Yace an dauki wannan mataki ne dan taimaka ‘yansandan dake fama da ‘yan Bindigar a kasa.

 

Yace wannan mataki ne da suka dauka na tsaftace hanyar ta Abuja zuwa Kaduna.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyo yanda wani dansanda yake son hana satar kayan shagunan da ake rusawa a Kano amma an fishi yawa, dole ya hakura

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *